Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu samari matasa guda biyu sun kaure da faɗa kan wata budurwa guda ɗaya mai suna Aisha a jihar Nasarawa, lamarin ya yi muni kan ɗaya inda ya rasa hannunsa.
Kwamanda Hukumar Kiyayye Haddura na Kasa, FRSC, na Jihar Cross Rivers, Maikano Hassan, ya tabbatar da cewa hatsari ya kashe wata mata mai matsakaicin shekaru a
Yayin binciken yan sanda, mutumin an ɗan china da ya je har gida ya kashe vudurwara a Ɗorayi Babba yace cin amanar data masa ya sa ya ɗauki matakin kasheta.
Kakakin rundunar yan sandan Najeriya, Olumuyiwa Adejobi, ya bayyana cewa idan da jami’in dan sanda zai mari wani dan farin hula, mai shi bai da damar ramawa.
A cigaba da kokarin dawo da zaman lafiya a jihar Zamfara dake arewa maso yammacin Najeriya, dakarun yan sanda sun kama wani hatsabibin ɗan bindiga da sojan Bogi
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai farmaki gidan babban hadimin gwamnan Bauchi kan harkokkin addinin kirista, Fasto Magaji, sun jikkata mutum ɗaya dake gidan.
Alhassan Lawali, wani da ake zargi dan leken asirin yan bindigan Zamfara ne ya bayyana yadda ya rika kai wa yan bindiga kudin fansa da kayan abinci. Mohammed Sh
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Jigawa a hana mutanen gari a karamar hukumar Birniwa birne wasu mutum bakwai da ransu. An gano cewa an yi jayayya tsak
Wani rahoton Daily Trust ya ce, mahaifiyar Ummukulsum Sani Buhari, matashi mai shekaru 23 da wani dan China ya kashe a jihar Kano ta yi bayanin yadda lamarin ya
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari