Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan bindiga a Birnin Gwani ta jihar Kaduna sun sako wasu mutane 12 bayan karbar mudu 20 na shinkafa, 20 na wake, jarkar manja, man gyada da katin waya N10000
An yi ta hayaniya a soshiyal midiya a ranar Asabar 24 ga watan Satumba, lokacin da jami'an tsaro suka kama hatsabibin mai garkuwa, wanda ke cikin masu garkuwa d
Jami'an tsaro na hadin gwiwa ta Base 14 Boi a karamar hukumar Bogoro sun kama wani Andrew Godwin da ake zargin likitan bogi ne a Bauchi. An kama wanda ake zargi
An kama wani mutum mai matsakaicin shekaru, Onyedinka Esiala, dan asalin jihar Enugu. An kama shi a ranar Laraba yana amfani da yara masu ciwon ciki na karya do
Rundunar yan sanda ta Jihar Kebbi ta tabbatar da mutuwar mutum shida cikin har da yan sanda uku a hatsarin mota da suka faru a ranar Talata kan hanyar Argungu-B
Jami'an sojin rundunar Operation Forest Sanity sun farmaki maboyar 'yan bindiga a kokarin da suke na kakkabe dazukan Kuriga-Manini-Udawa a hanyar Chikun zuwa
Gwamnatin Najeriya ta ce, babu wata jiha a Najeriya da ke da ikon mallakar makamai masu sarrafa kansu kamar dai bindigogi kirar AK47, TheCable ta ruwaito...
An tabbatar da cewa mutane biyu sun jikkata sakamakon rikici da ya barke tsakanin jami'an yan sandan da yan Kalare a jihar Gombe. Kakakin yan sandan jihar.
Kamfanin Sadarwa na DAAR Communication Plc, a ranar Talata ta koka kan harin da aka kai wa babban direkanta, Mac Imoni Amarere, rahoton The Punch. An rahoto cew
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari