Hukumar yan sandan NAjeriya
An tafka asarar dukiyar miliyoyin naira a yayin da wata tankar dakon man fetur da kama da wuta yayinda ta ke sauke man fetur a wani gidan mai dake Idanre a Ondo
An dai hangi Usman Alkali Baba da wasu manyan jami'an ƴan sanda na gumu ne wajen ɗaukar horon harbin bindiga domin shirin kota-kwana tare da ujila domin zabe
Rundunar yan sandan Najeriya ta jihar Adamawa ta yi nasarar kama wani dan sanda wanda ake zargi da kashe wata dattijuwa yar shekara 80, Maryam Yerbure Abdullahi
Wasu yan bindiga dadi dun kai hari ofishin jami'an yan sandan Najeriya dake jihar Anambra da sanyin safiyar ranar Asabar kuma akalla yan sanda uku sun hallaka.
Wani abin tausayi ya faru a Alaro Onigbin da ke Owodo Ede a jihar Osun yayin da wani malamin addini da wasu mutane biyu yan uwa suka rasu a rijiya saboda bokiti
Wata hadimar Aisha Buhari ta zarge ta da tura jami'an tsaro su kama ta tare da yi mata babu dadi a lokacin da suka samu wani sabanin da ba a bayyana ba tukuna.
Hankulan al'umma sun tashi a yayin da wasu yan sanda a unguwar Ikorodu, jihar Legas suka kashe wani mutum wanda daga baya suka gano jami'in rundunar soja ne.
Rikici ya barke tsakanin matasa da a garin Magama-Gumau da ke karamar hukumar Toro a Jihar Bauchi da jami'an yan sanda na Abuja da suka yi dirar mikiiya a garin
'Yan sanda sun fusata yayin da aka mamaye CBN na jihar Ondo daidai lokacin da bankuna suka daina amfani da tsoffin naira. Jama'a sun fusata, sun bayyana fushi.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari