Hukumar yan sandan NAjeriya
Mai neman zama mamba a majalisar dokokin jihar Ribas karkashin inuwar Labour Party, Boma Kasim-Agida, ya shaki iskar yanci kwanaki kaɗan bayan an sace shi.
Ana zargin manyan PDP a Imo, Emeka Ihedioha, Ugochinyere Ikenga da Gerald Irona da kashe-kashe. PDP ta bukaci IC na ‘Yan Sanda ya tsige Kwamishinan 'Yan sanda.
A labarin da muka samu ya bayyana 'yan sanda suka kama mutum bakwai da ake zargin sun kashe wani basarake a jihar Ebonyi bayan zaben shugaban kasa da aka yi.
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna, ta sanar da cewa ta samu nasarar haƙaka wani ɗan ta'adda a jihar a yayin wani ɗauki ba daɗi da tayi da tsagerun ƴan ta'adda.
Yan sanda sun cafke wani dan shekara 25 mai suna Frank John kan zargisa da zamba da kuma fashi da makami bayan yayi karyar cewa shi boka ne kuma zai azirta wasu
Rundunar yan sanda a jihar Edo ta yi nasarar kama wasu guggun masu fashi da makami sanye da kayan sojoji bayan sun farmaki wata mata tare da yi mata fashi.
Bayan kwashe shekara 35 suna aiki a rundunar ƴan sandan Najeriya. Yau ne ranar ritayar sifeto janar na ƴan sanda, Usman Baba Alkali, da wasu manyan ƴan sanda.
Dan bindiga dan shekara 28 da aka kama a Katsina mai suna Sulaiman Iliyasu da aka fi sani da Yar Bushiya ya ce ya kashe mutane fiye da 15 amma yana neman afuwa.
Rundunar yan snadan jihar Kuros Riba ta tabbatar da batun gano gawar wani farfesa yashe a cikin gidansa da tabon soka masa wuka, an kama wani da ake zargi.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari