Hukumar yan sandan NAjeriya
Jami'an yan sanda na jihar Ondo sun tabbatar da tsinto wani magidanci da matarsa a sume cikin gidansu da jinjirinsu a mace.An fara gudanar da bincike kan lamari
Wasu tsagerun yan bindiga sun kutsa kai rukunin gidajen Grow homes estate da ke yankin Kubuwa a babban birnin tarayya Abuja, sun yi garkuwa da akalla mazauna 9.
Gaba da gabanta Aljani ya taka wuta: Yadda Zaratan Sojojin Najeriya Suka Tsinkayi Wani Caji Ofis Cike Da Ƴan Sanda Tare da Gyarawa Wani ɗan Sanda Zama Tsaf
Yan sanda sun kama wani mutum mai suna Semiu Adegesin dan shekara 45 kan zarginsa da sakacin barin bindigarsa da harsashi a fili inda yara suka saba wasa a Ogun
Ƴan sanda a jihar Zamfara sun yi babban kamu, sun cafke matar dake safarar makamai ga ƴan bindiga a jihar. Matar ta daɗe tana gudanar da wannan baƙar sana'ar.
Rikici ya barke a banki yayin da wata mata ta gasawa dan sanda cizo yayn da yake kokarin tsiga tsakani a wani bankin Ogun. An maka ta a kotu saboda cizonsa.
Yanzu muke samun labarin 'yan ta'addan ISWAP suka hallaka wani jami'in dan sanda da ke aiki a jihar Borno. An bayyana yadda lamarin ya faru a jihar da ke Arewa.
Hukumar 'yan sandan Najeriya ta bayyana sauya kwmaishinta a jihar Kano biyo bayan wata zanga-zanga da mabiya NNPP suka yi bayan zaben shugaban kasa a jihar.
Wata mata yar shekara 52 ta rasu sakamakon rikici da tayi da wata matashiya a jihar Ondo kan rashin rufe kanta yayin dibar ruwa a rijiya. Yan sanda sun tabbatar
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari