Hukumar yan sandan NAjeriya
Zababben ‘dan majalisar Gbako ya sha da kyar ne a sakamakon harin da aka kai masa a Gyado a Benuwai. A makon da ya gabata aka yi zaben jihohi, Dajoh ya ci zabe.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Gombe, Nasiru Nono, ya riga mu gidan gaskiya sakamakon mummnan hadarin mota daya ritsa da shi a babban hanyar Abuja-Keffi
Wasu masu garkuwa sun sace mutane uku a hare-hare daban-daban da suka kai a karamar hukumar Asa na jihar Kwara. Rudunar yan sanda ta tabbatar da afkuwar lamarin
A labarin da muke samu daga jihar Taraba, an ce wasu sojojin Najeriya sun hallaka wasu jami'an 'yan sanda biyu da ke bakin aiki a cibiyar tattara sakamako zabe.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta sanar da cafke ɓata gari da dama wadanda suka aikata laifuka daban-daban a lokacin zaɓen gwaman jihar da ya gabata ran Asabar.
Isyaku Ali Danja, dan majalisar tarayya na jihar Kano mai wakiltar Gezawa kan zarginsa da jagorantar yan daban siyasa su tafi su kona ofishin hukumar zabe, INEC
Rundunar yan sanda ta yi gagarumin gargadi ga mutane ko kungiyoyi masu niyan kawo hargitsi a zaben gwamnoni da yan majalisar jihohi da za a yi a fadin Najeriya.
Wata kotun daukaka ƙara a birnin tarayya Abuja, tayi watsi da ƙarr da abokin harƙallar DCP Abba Kyari ya shigar na neman a bayar da belin sa. Kotun ta ƙi yarda.
Rundunar ƴan sandan Najeriya (NPF) tayi gargadi mai zafi kan masu shirin tayar da hargitsi a ranar zaɓen gwamnoni dake tafe Ta bayyana cewa su shirya mutuwa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari