Hukumar yan sandan NAjeriya
Hedikwatar rundunar yan sandan jihar Adamawa ta fuskanci hari da sanyin safoyar ranar Laraba, 22 ga watan Nuwamban 2023. Yan sanda na gudanar da bincike.
Manyan hafsoshin tsaro da sufeto janar na ‘yan sanda (IGP), Kayode Egbetokun, sun bayyana gaban majalisar wakilan tarayyar Najeriya don tattaunawa kan matsalar tsaro
Yayin da ake dakon yanke hukuncin shari'ar zaben gwamnan jihar Nasarawa, rundunar 'yan sanda ta girka jami'an tsaro a jihar don dakile ta da zaune tsaye.
Wasu 'yan bindiga sun sace matar dagaci a kauyen Ruwandorawa da ke jihar Zamfara bayan sun bindige wani dan sanda da kuma sace wasu mutane 15 a kauyen.
Rundunar ta ce ta samu bayanan sirri da ke nuni da cewa mambobin wata jam'iyya na shirin gudanar da zanga-zanga a jihar, biyo bayan hukuncin Kotu kan zaben Kano.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a ƙauyen Yewuti na ƙaramar hukumar Kwali a birnin tarayya Abuja, inda suka sace mahaifin mataimakin shugaban ƙaramar hukuma.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari gidan kakakin Majalisar jihar Ribas, Edison Ehie a Port Harcourt, ana zargin akwai sa hannun jami'an tsaro a kai harin.
Jami'an hukumar NDLEA, sun samu nasarar cafke wani hatsabibin dillalin kwayoyi, Ibrahim Momoh, da ke gudanar da ayyukansa a babban birnin tarayya Abuja
Wani mummunan hatsarin mota ya yi sanadin mutuwar mutane 4 da raunata wasu da dama a kauyen Dinyar Madiga da ke karamar hukumar Takai a jihar Kano.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari