Hukumar yan sandan NAjeriya
Sanarwa ta fito cewa yau Gwamnan Bauchi zai san matsayin kujerarsa a shari’ar zaben 2023. 'Yan sanda sun dauki matakai a Bauchi kamar yadda aka yi a Kano
An rasa rayuka da dama da kuma dukiyoyi bayan haddasa fada da 'yan bindiga suka yi a tsakanin kauyuka da dama a karamar hukumar Tangaza a jihar Sokoto.
Rundunar yan sanda a jihar Kaduna ta tarwatsa wani zanga-zangar goyon bayan Falasdinu da mambobin kungiyar yan uwa Musulmai na Shi'a suka shirya.
Matashin ya amsa laifin da ake tuhumarsa, kuma ya bayyana cewa ya kashe mahaifin ne saboda yana yawan ganinsa a mafarki. Ya ce yana zuwar masa a suffar tsuntsu.
Wani ƙaramin yaro Almajiri a jihar Bauchi ya yi garkuwa da wata ƙaramar yarinya a jihar Bauchi. Yaron dai ya shiga har gidan mahaifin yarinyar sannan ya sace ta.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta kama wani matashi daga kauyen Madakiya da ke karamar hukumar Zangon Kataf kan kashe mahaifinsa saboda ya bayyana a mafarkinsa.
Saurayin, ya aikata wannan danyen aikin ne bayan da ya gayyaci budurwar tasa zuwa gidansa, yayin da ita kuma ta tafi da kawarta don ta raka ta, duka suka ci gubar.
A watan Maris ne 'yan sanda suka kama matar auren, biyo bayan wasu kudi da ta tura zuwa kasar Spain, wanda hukumar kasar ke zargin kudaden haramtattu ne.
An shiga jimami a jihar Ƙano bayan an tsinci gawar wani matashi da ya rataye kansa har lahira. Marigayin matashin ya bar saƙo bayan ya rataye kansa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari