Kasafin Kudi
Hukumar kula da hakkokin masu ajiya a bankunan kasar nan (NDIC), da ke karkashin Ma'aikatar Kudi, ta kwato kudaden kwastomomi da ke ajiya a wasu bankuna 20 da
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan ya bayyana barayin danyen man fetur a matsayin manyan makiyan Najeriya. Ya bayyana hakan ne yayin gabatar da
An tsananta tsaro a majalisar tarayyan Najeriya kafin zuwan shugaban Kasa Muhammadu Buhari domin gabatar da kasafin kudin 2023 a yau Juma’a har N19.6 Tiriliyan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai gabatar da kasafin kudi N19.76 tiriliyan na shekarar 2023 ga majalisar tarayyar kasar nan a ranar Juma’a da karfe 10 na safe.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya ce zai fara zare kudade daga asusun bankin gwamnatin jihohi da wasu 'yan Najeriya domin warware bashin da ake binsu a kasar.
A yau sai mutum ya bada N735 zai iya samun $1 a hannun ‘Yan canji. A makon nan aka soma yakin neman zaben shugaban kasa, wannan bai rasa alaka da farashin.
Hamshakin mai arzikin Afrika, Aliko Dangote yayi asara inda dukiyarsa tayi kasa wanda bata taba yi ba a cikin watanni 12, a halin yanzu dukiyarsa $18.8 biliyan.
Wasu ma’aikatu na MDAs sun cusa kwangilolin bogi a kasafin kudi. Shugaban ICPC, Farfesa Bolaji Owasanoye ya tona wannan asiri da ya ziyarci majalisar datttawa.
Jiya Sanata Olamilekan Adeola yayi gargadi da cewa za a rusa hukumar da ba ta kawo kudi. Gwamnati tana bukatar kudin shiga domin ta aiwatar da kasafin kudi.
Kasafin Kudi
Samu kari