Nasir Ahmad El-Rufai
A watan Mayu da ya gabata ne, ƙungiyar Kadugo ta ƙasa ta gudanar da wani yajin aikin gargaɗi a jihar Kaduna, bisa jagorancin shugaban ƙungiyar, Ayuba Waba.
Kungiyar kiristocin Nigeria (CAN) da kuma kungiyar marubutan kare hakkin dan Adam (HURIWA) sunyi kira ga Gwamna Nasir El-Rufai na Kaduna ya ya sauka daga muka
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayar da umurnin rufe wasu makarantu 13 nan take a wurare daban-daban a jihar. Shugaban sashin kula da ingancin kayayyaki na ma'aikata
A safiyar yau ne aka tashi da wani mummunan labari a jihar Kaduna, inda yan bindiga suka sake kai hari wata makarantar sakandire suka yi awon gaba da ɗalibai.
Sojoji sun dakile harin da aka yi yunkurin kaiwa Faith Academy, wani makarantar sakandare mallakar cocin Living Faith Church Worldwide, ta Bishop David Oyedepo
Rundunar yan sanda a jihar Kaduna, a ranar Lahadi ta tabbatar da sace mutane takwas daga rukunin gidajen ma'aikatan Cibiyar bincike kan cutar tari da kuturta d
Gwamnan Kaduna ya musanta zarge-zargen da wasu ke masa, yace Fasto Tunde Bakare, shine mutum na farko da ya fara gabatar da shi gaban shugaba Buhari da CPC.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana dalilin da yasa ya cire yaronsa mai shekaru bakwai, Al-Sadiq El-Rufai daga makarantar Kaduna Capital School.
Watanni kaɗan da gwamnan Kaduna ya fito fili ya bayyana sanya ɗansa makarantar gwamnati, a halin yanzun ya canza shawara, inda ya cire shi daga makarantar.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari