Nasir Ahmad El-Rufai
An shiga rudani a lokacin da jami'a tsaro suka rika bawa hammata iska tsakaninsu yayin da Shugaba Muhammadu Buhari ke kaddamar da gadan Kawo a tsakiyar birnin K
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kasa jurewa har sai da ya yi magana dangane da yadda Jihar Kaduna ta sauya gabadaya a ranar Alhamis, Daily Nigerian ta ruwaito
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dira a Jihar Kaduna domin ziyarar aiki na kwana biyu a Jihar, Daily Trust ta ruwaito. Ana sa ran zai kaddamar da wasu ayyuka d
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai ziyarci garuruwa uku na jihar Kaduna domin bude wasu ayyuka da gwamnatin jihar Kaduna ta yi a shekarun nan da na gwamnatin.
Ƙungiyar malaman jami'o'i ya ƙasa reshen jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria ta sha alwashin ɗaukar matakin da ya dace kan gwamnatin Kaduna matukar ta kwace filinta
Nasir El-Rufai, gwamnan Kaduna ya ce babbar matsalar da ke cinma jihar tuwo a kwarya da kawo cikas wurin yaki da ta’addanci shine masu kaiwa yan bindiga bayanai
Shugabannin kungiyar matuka Keke Napep wacce akafi sani da kekunan adaidaita sahu a jihar Kaduna sun nemi afuwar Gwamnan jihar Kaduna bisa laifin da wasu mambob
Dakarun soji sun ɗauki matakin gaggawa kan wani rahoton sirri da suka samu na motsin wasu yan bindiga a yankin Kwanan Bataro, karamar hukumar Giwa, sun kashe 5
A wani matakin inganta tsaro a jihar Kaduna, gwamnatin jihar Kaduna ta ba da umarni ga makarantun gwamnati a jihar su koma karatu na tsawon kwanaki hudu a mako.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari