Nasir Ahmad El-Rufai
Jami'ar jihar Kaduna ta bada umarni ga tsoffin dalibai da kuma sabbi da su dawo karatun shekarar 2020/2021 a ranar 22 ga watan Yuni,jaridar Daily Nigerian tace.
'Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kashe Mr Anja Mallam, Dagacin kauyen Dogon Daji a karamar hukmar Sanga a jihar Kaduna kamar yadda Daily Trust
A ranar Asabar wasu mutane suka toshe hanyar Kaduna-Abuja saboda yawaitar harin yan bindiga a yankinsu. Gwamnan jihar El-Rufa'i ya gargaɗe su a kan aikata haka.
Biyo bayan ƙauracewa al'amuran majalisar dokokin jihar Kaduna da ɗan majalisa, Aminu Shagali, yayi. Majalisar ta bayyana kujerar sa a matsayin wacce ba kowa.
Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya ce gwamnatinsa ba za ta tsangwami ko kuma ta bi wadanda suke yi mata bita-da-kulli da sharri ba, iyakar ta hada su da Allah.
Wasu mutane ɗauke da makami sun kashe yarinya yar shekara 13 a Anguwan Magaji, inda hakan ya fusata mazauna ƙauyen suka fito suka rufe hanyar Kaduna-Abuja.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya ce wanda zai gaje shi zai rufe gidaje tare da ragargajesu domin habaka jihar fiye da yadda yayi a jihar, Daily Trust.
David Umahi, Bello Matawalle, Ifeanyi Okowa, Bala Mohammed, Ben Ayade, Nasir El-Rufai da Hope Uzodimma sune gwamnonin da suka rusa majalisarsu a bayan nan.
Bayan harin da aka kai a Kwalejin Nuhu Bamalli, Zaria, jihar Kaduna, yan bindiga sun sake kai hari unguwannin Kofar Gayan da Kofar Kona sun sace mutane da dama,
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari