Nasir Ahmad El-Rufai
Sanatocin Kaduna sun yi magana a kan jita-jitar radawa Kaduna suna. Sanata Uba Sani yace labarin da ke zagaye gari na canzawa jihar Kaduna suna ba gaskiya ba ne
Nasir El-Rufai ya fito Twitter ya caccaki magoya bayan ‘Dan takaran LP. A dalilin maganar da El-Rufai ya yi, an samu wanda ya kai korafi domin a taka masa burki
Shehu Sani ya yi tsokaci kan kokawar da Nasir El-Rufai yake yi a kan matsalar rashin tsaro, yace duk sai da ya yi irin wannan maganganun a baya, aka soke shi.
Yayin da zaben 2023 ya rage watanni shida, magoya bayan Obi sun yi tattakin nuna goyon bayansu ga tsohon gwamnan jihar Anambra dake tsaye a takarar 2023...
Jihar Kaduna - Honorabul Isa Ashiru Kudan, dan takarar gwamna jihar Kaduna Jam'iyyar PDP ya bayyana abubuwa guda uku da za mayar da hankalin sa idan ya zama gw.
Yan ta'adda suna kara samun gindin zama a garuruwan Kaduna tare da kafa 'gwamnati' da 'sansani na dindindin' a jihar ta Arewa maso yamma kusa da babban birnin
Jihar Kaduna - Jam’iyyar Labour Party (LP) reshen jihar Kaduna ta gudanar da zaben fidda gwani inda tsohon shugaban kungiyar Kudancin Kaduna ta kasa (SOKAPU)
Za a ji an tattauna a kan maganar bashin Paris Club da ‘Yan kwangila suke bin Gwamnoni. Ministar kudi da AGF sun bukaci a fara janye kudin, aka yi masu raddi.
Gwamnan na Kaduna ya mayar da martani ne ga ikirarin da kakakin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP a 2023, Daniel Bawala, ya yi a shafin Twitter.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari