Nasir Ahmad El-Rufai
Duk da dokin Gwamnonin Jihohin Najeriya masu barin mulki na zama Sanatoci, Gwamna Nasir El-Rufai yace bai sha’awar aikin Majalisar Tarayya kamar wasu gwamnonin.
Wasu Kansiloli a Kaduna sun koma Jam’iyyar NNPP. ‘Yan siyasar sun fito ne daga mazabun Kawo, Liman, Unguwar Dosa da kuma Shaba duk a yankin Kaduna ta Arewa.
Sabon bidiyon ‘dan takarar kujerar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna bajintarsa a iya rawa bayan taronn Gidan Chatham a Landan.
‘Daban takarar gwamnan jihar Kaduna kuma Sanata mai wakilcin mazabar Kaduna ta tsakiya, Uba Sani, yace Kaduna zata yi kewar El-Rufai bayan kammala mulkinsa.
‘Ya ‘yan Jam’iyya sun ce a canza ‘Dan takaran Gwamnan Kaduna. ‘Yan jam’iyyar hamayyar sun yi zanga-zanga saboda ba su goyon bayan Sanata Suleiman Othman Hunkuyi
Khalifan Darikar Tijjaniyya a Najeriya kuma Sarkin Kano na 14, Muhammad Sanusi II, ya umarci mabiya ɗarika su goya wa takarar Sanata Uba Snai baya a zaben Kad
Wani batu na El-Rufai ya cece-kuce game, wasu sun yada cewa, ya fadi maganar ne don bayyana tsufan da Tinubu ya yi ga gaje kujerar Buhari a zaben 2023 mai zuwa.
Kakakin 'Yan Sanda na Jihar Kaduna, DSP Mohammed Jalige ya fitar da jawabi cewa sun kubutar da wasu fasinjoji da aka tare a yankin Giwa da ke jihar Kaduna.
‘Dan Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, Bashir El-Rufai, yayi kira ga hukumomin Qatar da su kama, gurfanarwa tare da halaka duk wanda ta kama da giya a filin wasa.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari