Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamna Nasir El-Rufai ya bayyana cewa yana daya daga cikin mutane 37 da suka daura tsintsiyar jam’iyyar APC tun farko don haka ya dauki jam’iyyar 'ya'yansa.
Shahararren malamin addinin musuluncin nan na Sokoto, Bello Yabo, yayi addu'ar Allah ya hada shugaba Muhammadu Buhari, El-Rufai da Garba Shehu hadimin Buhari.
Suleiman Othman Hunkuyi ya yi alkawarin zai maido Sarakunan da aka cire. Nasir El-Rufai ya cirewa Hakimai 313 da Masu unguwanni 4, 453 rawani a Yunin 2017.
Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya ce shine ya fada wa Shugaba Muhammadu Buhari cewa yan ta'adda sun yi barazanar za su sace shi, rahoton Daily Trust. A wani faif
Nasir El-Rufai yana barazanar korar duk Malaman KASU saboda sun biyewa ASUU da ke yajin-aiki tun tuni, tun da kungiyar ASUU ta na rigima da gwamnatin tarayya.
An zabi Mallam Nasir El-Rufai, gwamnan Jihar Kaduna da Adams Oshiomhole, tsohon gwamnan Jihar Edo domin jagorantar yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa
Mun kawo Gwamnonin da suka bada hutu na musamman domin ayi katin zabe. Nasir El-Rufai, Babagana Zulum da wasu Gwamnonin sun bada hutun domin yin katin zabe
A cikin wani sabon bidiyo da suka saki, tsagerun yan bindigar da suka sace fasinjojin jirgin kasa sun yi barazanar yin garkuwa da shugaba Buhari da El-Rufai .
Za ku ji Gwamnonin jihohi fiye da 20 da suka taba rasa takara a kan mulki. Daga cikinsu akwai Gboyega Oyetola, Akinwumi Ambode, da su Rabiu Musa Kwankwaso.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari