Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamna Nasir El-Rufa'i na Jihar Kaduna ya bawa hukumar Ilimi bai ɗaya na Jihar Kaduna, KADSUBEB, ta dauki sabbin malamai 10,000. Tijjani Abdullahi, shugaba
Za a ji yayin da ake Bikin Idi a Najeriya, ‘Yan Jamā’atu An’āril Muslimīna fī Bilādis Sūdān sun shiga kauyukan Birnin Gwari su na wa’azin cewa a yaki hukuma.
Najeriya - Cikakken bayani akan yadda dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Bola Tinubu, ya kaurace wa zaben gwamnonin Arewa maso.
Gwamnonin jihohi su na kuka, sun ce za su daina biyan albashi. Kudin da ake rabawa a FAAC yana raguwa da Biliyoyi a duk wata saboda ana biyan tallafin fetur.
Kamfanin Kaduna State Market Development and Management Company ya ce gwamnati ta yafe karbar N500, 000 a matsayin kudin bada wurin yin sallar idi a jihar.
Yayin da lokaci ya kara gabatowa, an rabawa Tinubu hankali a kan Abokin takara. Kungiyar CNYY da APC Media and Mobilisation for BAT’23 sun bada shawararsu.
‘Yan Jam’iyyar Labor Party sun yi zama da Shugaban Islamic Movement in Nigeria, Sheikh Ibrahim Zakzaky a kan batun siyasar 2023 domin ganin nasarar Peter Obi.
‘Yan Arewa za su yi kokawa a kan takarar mataimaki a APC. Tsakanin Mutanen yankin Arewa maso yamma da makwabtansu, kowa na ganin shi ne ya fi cancanta a 2023.
‘Dan takaran APC a Kaduna ya tsaida Mataimakiyar Gwamna. Idan APC ta lashe zabe, Dr. Hadiza Sabuwa Balarabe za ta zarce a kan kujerar da ta ke kai tun 2019.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari