Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Elrufa'i y asake caccakar tsofaffin sanatocin jihar Kaduna, Shehu Sani da kuma Sulaiman Hunkuyi, a gaban dandazon jama'a.
Abuja - Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya bayyana cewa gaba daya Gwamnonin Najeriya sun amince Gwamnatin tarayya ta cire tallafin man fetur a sabon shek
Rikici ya kunno kai tsakanin kai tsakanin kungiyar malaman makaranta da gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai kan batun shirya jarrabawar kwarewa ga malama
Dakarun Sojoji sun yi galaba a kan wasu 'yan bindiga da suka yi niyyar kai hari a garin Zongo da ke karamar hukumar Zangon Kataf a daren ranar Litinin a Kaduna.
Gwamna El-Rufai sha caccaka a wajen yan Najeriya bayan ya bayyana a dandalin sada zumunta ta Twitter a ranar Laraba, 10 ga watan Nuwamba, duk da haramcin hakan.
Makurdi - Kungiyar Kiristocin Najeriya, reshen jihar Benue, a ranar Talata ta yi Alla-wadai da dokar tantance wa'azi da Malamai da gwamnatin jihar Kaduna ta kaf
Zaria, jihar Kaduna - Wasu tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da iyaye mata ma'aikatan gwamnatin jihar Kaduna a zaria yayinda suka hanyar tafiya cikin mota.
Shugaban kungiyar kiristocin Najeriya, reshen jihar, John Joseph Hayeph, ya bayyana yadda ‘yan bindiga suka kara farashin kudin fansar jama’an da su ke sace wa
Wata babbar kotu da ke zamanta Kaduna ta yanke wa kamfanin buga labarai na Today da ke da gidan jaridar The Union, hukuncin biyan Nasir El-Rufai, gwamnan jihar
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari