Nasir Ahmad El-Rufai
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai (MURIC) ta bukaci bayani bayan majalisar Dattawa ta ki tabbatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai a mukamin minista.
An kammala aikin tantance wadanda ake so su zama Ministoci. Duk da irin kokarin da tsohon Gwamnan jihar Kaduna ya yi a Majalisa, bai samu shiga jerin ba tukuna.
AlmajiraI masu karatun Al-Qur’ani sun yi kira ga shugaban kasa Bola Tinubu da ya janye sunan tsohon gwamnan jihar Kaduna daga cikin jerin sunayen ministocinsa.
Nyesom Wike da Festus Keyamo ya tsallake Majalisar Dattawa ta kammala aikin tantance wadanda ake so su zama Ministocin tarayya, kuma ta gabatar da sunayensu.
A yau Litinin 31 ga watan Yuli ne Majalisar Najeriya ta fara tantance wasu daga cikin mutanen da Shugaba Bola Tinubu ya tura sunayensu don nada su ministoci.
Wani sanata ya nemi kawowa Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna cikas a yayin da ake tantace shi domin zama minista a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu. Ya
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunayen ministoci ga majalisar dattawa domin tantancewa. Wasu daga cikin ministocin ana yi musu kallon iyayen gida.
Wanda aka fara da shi a ranar Talata shi ne Sanata David Umahi wanda ‘dan majalisar dattawa ne da yake shirin zama Sanata. Bayan nan an tantance Nasir El-Rufai
Musulmi daya ne rak a Kwamishinonin da Gwamna Caleb Mutfwang ya nada a Filato, ana tunanin kiristoci ne fiye da 75% na kwamishinonin jihar Taraba da aka nada.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari