Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnati ta karbe lasisin da aka ba wasu filaye. Wannan umarni ya shafi filin ginin jami’ar tsohon Shugaban Kasa Janar Ibrahim Badamasi Babangida a Suleja.
An ji dalilin da tsohon gwamnan kaduna Nasiru El-Rufai yake fada da tsohon kakakin majalisa ta jihar kaduna Hon. Yusuf Ibrahim Zailani, maganar wata doka ce.
Za a ji wata kungiyar nan ta International Society for Civil Liberties and Rule of Law ta na so a kama Malam Nasir El-Rufai makonni 2 bayan ya sauka daga mulki.
Kwamitin shari'a ya fito ya kare tsohon gwamnan jihar Kaduna El-Rufai daga sukar da Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, ta masa game da tikitin muslmi-muslim.
Tun farko da aka kaddamar da sauyin kudi a Najeriya, akwai hwa,gwamnonin da suka bayyana cewa, basu yarda akwai alheri a cikin lamarin ba, akwai su El-Rufai.
Tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya bayyana cewa shugaba Tinubu ba zai manta da El-Rufai ba. Umahi ya ce El-Rufai zai taka rawa sosai a mulkin Tinubu.
Tsohon minista kuma shugaban kungiyar PANDEF, Edwin Clark ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a zabi Kirista dan Kudu a matsayin shugaban majalisar dattawa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa dalilinsa na goyon bayan takarar Bola Tinubu shi ne saboda Musulmin Kudu maso Yamma su sami.
An gargadi Shugaba Bola Tinubu a kan kar ya kuskura ya amince da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai. Wani fitaccen fasto, Primate Elijah Ayodele.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari