Nasir Ahmad El-Rufai
Jama’a suna ta tofa albarkacin bakinsu da aka ga Nasir El-Rufai tare da tsohon shugaba kasa. El-Rufai ya yi kus-kus da tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Babangida.
Bayan ziyarar da ya kai zuwa Tudun Biri, Malam Nasir El-Rufai da mutanensa sun je Daura. Watanni da barin mulki, tsohon Gwamna El-Rufai ya hadu da Muhammadu Buhari.
Wata kungiyar matasan Arewa sun yi ikirarin cewa akwai wani shiri da suka gano na gurgunta 'yan siyasar Arewa don cimma wata manufa a zaben 2027.
A ranar Juma'a, 8 ga watan Disamba, tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai da Mai daraja Muhammadu Sanusi II, sun ziyarci kauyen Tudun biri a Kaduna.
Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya tabbatar da cewa kamfaninsu mai suna Afri-Venture Capital Company Ltd zai fara aiki a Junairun shekarar 2024.
An zargi kamfanin simintin Dangote da rushe makarantar gwamnati saboda hako ma’adanai. Kamfanin Dangote ya rushe makarantar ne ba tare da sanar da hukuma ba.
Abdullahi Bala Lau, shugaban kungiyar Izalatil Bida wa Ikamatus Sunnah(JIBWIS) na kasa, ya jinjinawa Uba Sani, gwamnan jihar Kaduna. Da ya ke jawabi a wurin gasar
Gine-gine 644 aka tabbatar da za su je kasa saboda an sabawa doka a Legas. Akwai gidaje sama da 700 da rushe-rushen zai shafa, hukuma ba za ta ruguza su kaf ba.
Akwai wasu gwamnonin jihohi da ake tuhuma da rashin zama a garuruwansu,. An kawo jerin Gwamnonin APC da PDP da su ke mulki daga wajen Jihohinsu a Najeriya.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari