Nasir Ahmad El-Rufai
Adeseye Ogunlewe ya tabo batun wadanda Bola Ahmed Tinubu yake so su zama Ministoci, an ji za a tantance tsofaffin Gwamnoni da ‘Yan Majalisa cikin ruwan sanyi.
An birne maganar nadin Ministoci, hasashe ya nuna mana mukaman da Nasir El-Rufai, Ahmad Dangiwa Umar, Lateef Fagbemi (SAN) za su rike idan har an tantance su.
Wani bidiyo na tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya janyo cece-kuce a kafafen sada zumunta. A cikin bidiyon an ga El-Rufai na iƙirarin cewa.
Tsohon gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa ba zai taba zama minista ba a cikin wani tsohon faifan bidiyo da ya karade kafafen sada zumunta na zamani.
A ranar Alhamis, 27 ga watan Yuli ne aka yi rabon kwamitoci a Majalisar Wakilan Najeriya ta 10. Wasu daga cikin 'yan Majalisun sun yi nasarar dawowa kwamitocin.
A karshe, Shugaba Tinubu ya mika sunayen ministoci ga majalisa kuma an bayyana su guda 28 yayin da ake tsammanin akwai sauran jerin sunayen da shugaban zai karo
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya fito fili ya yi martani kan sunayen ministocin Shugaban ƙasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da aka sanar.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya mika sunayen tsoffin gwamnoni 4 ga majalisar dattawa domin neman nada su a mukamin minista amma an rahoto cewa karin wasu 2 tafe.
Rahotanni sun kawo cewa tsohon ministan babban birnin tarayya, Mallam Nasir El-Rufai na iya zama ministan wutar lantarki a gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari