Nasir Ahmad El-Rufai
Wani mummuna hatsari ya rutsa da mutum 23 a kan hanyar Kaduna zuwa Zariya, inda mutum shida suka mutu, 11 suka jikkata. Hatsarin ya faru a safiyar Talata.
Bayan an dawo mulkin farar hula wasu gwamnoni sun mutu, wasu sun gaje kujerarsu. A Yobe, rashin lafiya ya kashe Mamman Bello Ali yana jinya a kasar Amurka.
A safiyar Larabar nan ne ake samun labari cewa Gwamnan Ondo ya mutu. Mai girma Rotimi Akeredolu ya cika ne bayan fama da doguwar jinya a asibitin kasar waje.
A wasu hotunan da muka gani, an ga El-Rufai tare da Obasanjo, inda yake bayyana ya kai masa ziyara ce ta ban girma a matsayinsa na mai gidansa na siyasa.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya maida hankali a kan kauyuka, Kaduna za ta kashe N458bn a kasafin 2024. Mai girma Sanata Uba Sani ya kai kasafin gaban majalisa.
Wata kungiya ta yi ikirarin cewa Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan Kaduna yana shirya makirci don kawo cikas ga gwamnatin Bola Tinubu ta hanyar amfani da dansa Bello.
Muhammadu Sanusi II da fitattun ‘Yan siyasa da masu mulki sun ziyarci Tudun Biri bayan kashe mutane. Mun jero gudumuwar da manya su ka bada bayan harin da aka kai.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmed El-Rufai, ya na ɗab da kafa tarihi inda zai zama dan Arewa na farko da ya samu mukamin sarauta a Ijebu.
Jama’a suna ta tofa albarkacin bakinsu da aka ga Nasir El-Rufai tare da tsohon shugaba kasa. El-Rufai ya yi kus-kus da tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Babangida.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari