Nasir Ahmad El-Rufai
Malam Nasir El-Rufai yana da ra’ayin cewa zaben shugaban kasa ya koyawa mutane hankali, a cewarsa zaben 2023 ya kunyata masu ci da addini da kokarin kiristoci.
Duk da ƴan Najeriya na ƙorafin sake dawo da tsaffin ƴan siyasa, da yawa daga cikinsu za su samu muƙamin ministoci a gwamnatin Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tnubu.
INEC ta sanar da jam'iyyar APC a matsayin wanda ta lashe zaben Gwamnan Kaduna. ‘Dan takaran Gwamna Kaduna a PDP, Mohammed Isah Ashiru bai gamsu da zaben 2023 ba
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana yadda dattawan Kiristoci daga Kaduna ta Kudu suka tuge Barnabas Bala daga kujerarsa a wa'adin farko.
Shugaban jam’iyyar APC na kasa ya sanar da cewa jikin Gwamnan jihar Ondo ya yi kamari, ya yi masa addu’a. Akasin abin da ake tunani, rashin lafiyar ta tsananta.
Shehu Sani ya ce idan har hukuncin kotu bai kai nasara ga Tinubu ba, ya rasa shugabancin kasa, Allah ne kadai zai kare shi daga bakin tsohon shugaban Kaduna.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-rufai ya bayyana yadda Tinubu ya dauki matakai a cikin kankanin lokaci da suka kawo sauyi a kasar inda ya ce ya na kan hanya.
El-Rufai, Ganduje, Badaru, Wike da wasu karin tsofaffin gwamnoni guda biyu ne ake sa ran shugaban kasa Bola Tinubu zai bai wa mukaman ministoci a gwamnatinsa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir Ahmed El-Rufai ya nesanta kansa da faɗin cewa Shugaba Tinubu ya lashe zaɓen shugaban ƙasa ne saboda ya yi amfani da addini.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari