Nasir Ahmad El-Rufai
An shiga cikin rudani a majalisar dattawan Najeriya a lokacin da ake bakin aiki. Wakilin Jihar Kaduna ya fadi ana kokarin tantance sababbin Ministocin kasar.
Majalisar Dattawar a yau Laraba ta fara aikin tantance mutane uku da Shugaba Tinubu ya tura mata domin nada su ministocin tarayya. Daga cikinsu akwai Abbas Balarabe.
Mun kawo takaiaccen bayani a kan rayuwa da siyasar Balarabe Abbas Lawal. Tun da Nasir El-Rufai ya samu mukami a gwamnati, yake tare da Balarabe Abbas Lawal.
Tsohon gwamnan jihar Kadun, Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyyana wa'adin mulki na biyu na tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo, a matsayin wanda ya fi kowane nasara.
Shugaba Tinubu ya nada Muhammad Sani Dattijo, babban yaron tsohon gwamnan Kaduna, Nasiru El-Rufai a matsayin mataimakin gwamnan babban bankin CBN.
Gamayyyar ƙungiyoyin magoya bayan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, sun buƙaci shugaban ƙasa Tinubu ya maye gurbin ministan Kaduna da shugabansu.
Gwamnati ta rusa shagunan kwano da mutane su ka kafa a Abuja. FCTA ta ce idan aka gama rusau, za a zo da tsarin da zai dauki ‘yan kasuwan da ke naman abinci.
Lauyan ‘dan kasuwar da aka ruguzawa gini a Abuja ya fitar da jawabi, ya musanya ikirarin FCTA a karkashin Nyesom Wike. Alhaji Muhammad Kamba zai tafi kotu.
‘Yan Kaduna ta Kudu sun kawo shawarar wanda za a ba Minista. Ana so Abdulmalik Durunguwa ya zama Minista yadda aka samu Isiah Balat da Nenedi Usman daga Kudana.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari