Nasir Ahmad El-Rufai
Bayan tabbatar da mutane 45 cikin 48 da Shugaba Tinubu ya turo zuwa Majalisar Dattawan Najeriya, an miƙa sunayen waɗanda aka tabbatar zuwa fadar shugaban ƙasa.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa akwai yiwuwar ƙila ta sake gayyatar Nasir El-Rufai da sauran ministoci biyu da ba a amince da su ba, don sake tantance su.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya yi shagube kan kin tabbatar da Nasir El- Rufai a mukamain minista, ya ce yanzu tsohon gwamnan ya zama abin tausayi.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai (MURIC) ta bukaci bayani bayan majalisar Dattawa ta ki tabbatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai a mukamin minista.
An kammala aikin tantance wadanda ake so su zama Ministoci. Duk da irin kokarin da tsohon Gwamnan jihar Kaduna ya yi a Majalisa, bai samu shiga jerin ba tukuna.
AlmajiraI masu karatun Al-Qur’ani sun yi kira ga shugaban kasa Bola Tinubu da ya janye sunan tsohon gwamnan jihar Kaduna daga cikin jerin sunayen ministocinsa.
Nyesom Wike da Festus Keyamo ya tsallake Majalisar Dattawa ta kammala aikin tantance wadanda ake so su zama Ministocin tarayya, kuma ta gabatar da sunayensu.
A yau Litinin 31 ga watan Yuli ne Majalisar Najeriya ta fara tantance wasu daga cikin mutanen da Shugaba Bola Tinubu ya tura sunayensu don nada su ministoci.
Wani sanata ya nemi kawowa Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna cikas a yayin da ake tantace shi domin zama minista a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu. Ya
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari