Nasir Ahmad El-Rufai
Shugaban mata ta jam'iyyar APC a jihar Kaduna, Maryam Suleiman ta caccaki tsohon gwamnan jihar, Nasir Ahmad El-Rufai kan matakin da ya dauka na komawa SDP.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shirye kan hadakar jam'iyyun adawa, jam'iyyar APC na fuskantar barazanar ficewar manyan 'ya'yanta masu biyayya ga Muhammadu Buhari.
Hukumar tattara kuɗin shiga ta jihar Kaduna ta karyata kalaman tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufa'i da ke bayyana adadin kuɗin da KADIRS ta ke samu a lokacinsa.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Pat Utomi ya ce manyan ƴan siyasar ƙasar nan sun tabbatar da sha'awar aiki tare don ƙwato mulki daga hannun Bola Tinubu.
Tsohon kusa a APC, Salihu Lukman ya yi magana kan hadakar jam'iyyun adawa inda ya ce ana tattaunawa don fuskantar jam'iyyar da Bola Tinubu a 2027.
Yayin da SDP ke kara samun goyon baya, Malamin Musulunci, Imam Nura Gwanda ya jagoranci masu sauya sheka daga jam'iyyun APC da PDP zuwa SDP a Katsina.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar SDP, Adewole Adebayo, ya nuna cewa ba za su shiga wata hadaka da APC ko wata jam'iyya ba. Ya ce SDP na da akidarta.
Rahotanni sun ce yunkurin kafa kawancen jam’iyyun adawa domin tunkarar Bola Tinubu a 2027 na fuskantar cikas saboda takarar Atiku Abubakar da batun yanki.
Tsohon Gwamnan Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya yi magana kan hadakar jam'iyyun adawa inda ya ce haɗin gwiwar Atiku, El-Rufai da Obi ba za su iya kayar da APC ba.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari