Jihar Nasarawa
Rahotanni sun bayyana cewa masu shagunan ɗinki a wata kasuwar zamani da ke Lafia, babban birnin jihar Nasarawa sun yi asarar kayan miliyoyin Naira.
Gwamna Abdullahi Sule ya tabbatar da fara biyan sabon albashin N70,500, amma jihar ba za ta iya ɗaukar karin albashin da ake buƙata ba saboda rashin kuɗi.
Wasu miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da Hon. Dr. Joseph Haruna Kigbu a hanyarsa ta zuwa Jos jiya Litinin.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa shi da takwarorinsa na jihohi sun bukatar a janye kudirin haraji ne domin a dawo a masu karin bayani.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya gabatar da kasafin N382.5bn ga majalisar dokokin jiha, yana mayar da hankali kan cigaban tattalin arziki da jin dadin al'umma.
Rikici ya barke tsakanin makiyaya da manoma a yankin Dogon Duste da ke jihar Nasarawa. Rundunar 'yan sanda ta ce mutane uku sun mutu a wannan rikici.
Gwamnonin Arewa sun kafa sharadi ga Bola Tinubu kan kudirin haraji na Bola Tinubu. Gwamnan Nasarawa ya ce dole a cire harajin VAT a kudirin kafin su daidaita.
'Yan banga da mafarauta sun kashe ‘yan bindiga yayin wani artabu a dajin Achido, sun kuma ceto mutane 14, ciki har da Abdullahi da aka sace makonnin baya.
Jam’iyyar APC ta lashe dukkan kujerun shugabanni 13 da mafi rinjayen kujerun kansiloli a zaben kananan hukumomin jihar Nasarawa da aka kammala ranar Asabar.
Jihar Nasarawa
Samu kari