Jihar Nasarawa
Yayin da ake tsaka da rikicin jam'iyyar PDP ta kasa, wasu daruruwan mambobinta sun watsar da ita inda suka koma jam'iyyar APC mai mulki a jihar Nasarawa.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana himmatuwar gwamnatin Bola Tinubu wurin inganta rayuwar al'umma inda ya ce saura kiris a fita a kangi.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben 2027, Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya shawarci jiga-jigan APC su hada kai wurin samun nasara a zaben kananan hukumomi.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nasarawa (NASIEC) ta sanar da cewa za ta gudanar da zaben ciyamomi da na kansilolin jihar a ranar Asabar 2 ga Nuwambar 2024
Rundunar yan sanda ta kama matar da ta sace jariri dan kwanaki bakwai ana tsaka da bikin suna a Nasarawa. Matar ta sace jaririn ne bayan ta shiga gidan suna a Keffi
Jam'iyyar NNPP reshen jihar Nasarawa ta gano cewa rabuwar kan shugabanninta na ƙasa ne ya jawo ƴan majalisa da take da du suka sauya sheƙa zuwa APC.
Wani jirgin ruwa da ya ɗauki mutane akalla 25 da babura ya nutse a yankin ƙaramar hukumar Lafia a jihar Nasarawa, an tabbatar da mutum huɗu sun mutu.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya sha alwashin kare mutanen jihar daga barazanar rashin tsaron da suke fuskanta daga wajen 'yan bindiga.
A wannan rahoton za ku ji cewa wasu masu garkuwa da mutane sun sake tafka rashin imani inda su ka kashe matashin mai shekaru 19, Anas Zubairu bayan karbar N17m.
Jihar Nasarawa
Samu kari