Masu Garkuwa Da Mutane
Jami'an tsaro a Ribas sun kama wasu kasurguman masu garkuwa da mutane da suka shahara wajen amfani da Facebook da WhatsApp don yaudarar mutane a Port Harcourt.
Masu garkuwa da mutane sun sace matafiya su biyar a hanyar Beji - Mante yayin da suke dawowa daga kasuwa a jihar Niger. Wani mazaunin garin da ya bada rahoton y
Rundunar 'yan sandan Nigeria a jihar Ekiti sun kama wata matar aure da ta shirya yin garkuwa da kanta sannan ta bukaci mijinta ya biya N50,000 kudin fansa, ta c
'Yan sandan jihar Ogun sun kama wasu mutane biyar cikin wasu gungun masu garkuwa da mutane da ke adabar Obadda Oko da kewaye a karamar hukumar Ewekoro dake Ogun
Rundunar 'yan sandan jihar Nasarawa ta bankado yunkurin sace wani Umar Nasiru-Black, shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na yankin kudun Nasarawa.
Mahara sun kai farmaki garin Maikunkele, da ke wajen birnin Minna a karamar hukumar Bosso da ke jihar Neja sannan suka yi awon gaba da wani dan kasuwa dan Igbo.
Gwamnatin Neja ta haramta siyar da babur a fadin jihar sabon salon da 'yan bindiga da masu garkuwa da mutane suka fito da shi na karbar babura a matsayin fansa.
Tsagerun Yan bindiga sun yi garkuwa da mahaifin tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Prince Eze Madumere, a garin Iho da ke karamar hukumar Ikeduru na jihar.
Babban limamin masallacin Ƴangoji da ke ƙaramar hukumar Kwali ta Abuja, ya bayyana uƙuba tare da azabar da ya sha a hannun matasa wadanda suka sace shi a Abuja.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari