Masu Garkuwa Da Mutane
Kwana daya bayan sakin matar lakcara da ya'yansa, 'yan bindiga sun sake yin garkuwa da Bashiru wanda ya kasance jami'i a kwalejin ilimi na Gusau, jihar Zamfara.
'Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba, a ranar Laraba sun sace mahaifiyar Isyaku Ali-Danja, dan majalisa mai wakiltar mazabar Gezawa a majalisar jihar Kano a
Cikin kwanaki bakwai, ‘yan bindiga sun kona kauyaku biyar inda suka kai munanan hare-hare wanda sanadin su a kalla mutane 200, sannan sun sace mutane 12 a wasu
'Yan bindiga sun yi garkuwa da wani dan jarida wanda ma’aikaci ne da Nasarawa Broadcasting Service, Salisu Maki a Lafia, babban birnin jihar, a lokacin da ya da
Masu garkuwa da suka sace Mr Ojonimi Ossai, ma'aikacin kamfanin man fetur na Shell sun halaka shi, Daily Trust ta ruwaito. Sun halaka Ossai duk da cewa iyalansa
Jami’an hukumar NSCDC na jihar sun samu nasarar kama wani mai tsaron shago, Tobiloba Olayinka, bisa zarginsa da shirya kulle-kullen garkuwa da mai shagon da yak
Dattijon da ya yaye rufin kwanon gidansa domin ya siyar saboda ya ceto yaronsa daga hannun masu garkuwa da mutane ya ce wasu mutane na kasuwanci da sunansa.
Masu garkuwa da mutane su sace tsohon kakakin majalisar jihar Imo, Lawman Duruji. An sace shi a karamar hukumar Ehime Mbano yana dawowa daga wani taro a Imo.
Gwamnatin jihar Kebbi ta ce an sako dalibai 30 da malami daya na kwalejin gwamnatin tarayya (FGC) Birnin Yawuri wadanda ‘yan bindiga su ka yi garkuwa da su.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari