Masu Garkuwa Da Mutane
Ministan sufuri na kasa, Mua’zu Jaji Sambo ya bayyana cewa ba a biya kudi domin a fanshi fasinjojin jirgin da aka dauke ba, kuma jirgin kasan zai cigaba da aiki
Lauyoyin da suka tsayawa Gwamnatin kasar Amurka a shari’ar Ramon Abbas suna so a daure shi. Ana tuhumar Ramon Abbas watau Hushpuppi da damfarar mutane daloli.
An sace motar Limamin Masallacin Jumu'a na ITN dake Zaria yau dinnan bayan Sallar Jumu'a. Mustapha Auwal Imam sun sa labarin Facebook, yanzu an gano motar.
Tsagerun Yan bindiga sun yi garkuwa da wani babban basarake a jihar Kwara, AbdulRahman Fabiyi da matarsa da kuma direbansa a ranar Asabar, 1 ga watan Oktoba
Rundunar sojojin Najeriya ta ceto wasu mutane bakwai da aka yi garkuwa da su a yayin wani fatrol a kananan hukumomin Birnin Gwari da Chikun da ke jihar Kaduna.
Jami'an yan sandan farin kaya DSS sun kama wan soja da ke aiki da Muhammadu Buhari Cantonment in Tungan-Maje a Abuja kan bada haya da sayar da bindiga ga masu g
'Yan ta’adda suka je gidan wasu mutane da ke unguwar Mando a karamar hukumar Igabi, sun dauke mutane. Yanzu sun ce dole ne a biya su akalla Naira miliyan 50.
Bidiyon John Lyon, wanda ake zargi da kasancewa shugaban kungiyar garkuwa da mutane,ya bayyana yana kuka kamar karamin yaro yayin da ya shiga hannun 'yan sanda.
Sojojin Najeriya sun shiga inda ‘yan bindiga suke, sun yi masu raga-raga a yankunan Katsina da Zamfara. Ana tunanin jiragen yakin sojoji sun ga bayan Dogo Rabe
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari