Masu Garkuwa Da Mutane
Wata kotun laifuka na musamman dake Ikeja a jihar Legas a ranar Litinin ta yankewa kasurgumin mai garkuwa da mutane,Evans hukuncin shekaru 21 a gidan maza.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami, yace an samu cigaba a fannin tsaro tun bayan fara haɗa layukan waya da katin NIN
Bayan ‘yan kwanaki a hannun ‘Yan bindiga, Sarki ya sha da kyar a daji. Eze Jewel Ndenkwo Sarki ne a karamar hukumar Nkwerre a jihar Imo, wanda aka sace a Owerri
Yan bindigan da suka sace wani mai martaba sarkin Isiala Umudi da ke jihar Imo, Eze Joel Ndenkwo, sun kira, sun nemi a biya naira miliyan 200 kafin su sako shi.
An Likita a asibiti a jihar Kwara da laifin kashe marasa lafiya. Idan Likitan ya kashe marasa lafiya ta hanyar allura, ya kan dauke motocinsu domin ya saida.
Wani mutum ya kashe kan shi saboda rashin albashi, yanzu kimanin mutane 703, 000 ake rasa a fadin Duniya a irin wannan yanayi, kullum ana rasa mutum kusan 2000.
Shugaban hukumar ICPC, Bolaji Owasanoye ya koka a kan yadda jami’an tsaro ke barna, wani hafsun soja wanda ya saci N4bn daga gidan sojoji, ya yi gidaje a Abuja.
Miyagun ‘Yan bindiga sun dauke Basarake, ana zargin sun yi garkuwa da shi a Owerri. Abin ya faru ne a gaban wani ofishin Mai martaban a unguwar Tetlow a jiya.
A tsakar daren yau wasu ma’aikatan tsaro fiye da 500 suka dura gida da ofishin Malam Tukur Mamu a Kaduna, suka shiga laluben ko ina. Ana kwance sai aka ji su.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari