Masu Garkuwa Da Mutane
Jami'an 'yan sanda sun yi nasarar damƙe mutum uku, ɗan shekara 19, Muinah Mohammed, mace ɗaya da wani mutum 1 bisa zargin kitsa sace babban limamai a Ondo.
Mai fashin baki akan harkar tsaro, Bulama Bukarti ya soki shawarar da tsohon gwamnan jihar Zamfara Ahmed Yerima ya bayar akan sulhu da 'yan bindiga a kasar.
Yan bindiga sun kashe Faston RCCG tare da yin garkuwa da mutane 7 yayin da ake tsaka da bauta a cocin Abule-Ori, karamar hukumar Obafemi Owode ta jihar Ogun.
Mataimakin shugaban kungiyar makiyayan Najeriya ta Miyyeti Allah (MACBAN) na kasa, Injiniya Munnir Atiku Lamido ya bata. Munnir na a hanyarsa ta zuwa Kaduna ne.
Masu garkuwa da mutane sun sako amarya mai suna Rukkayat Musa da ƙannen mijinta mata guda biyu da suka sace a jihar Kwara. An biya N7m a matsayin kuɗin fansa.
Wanda ake da zargi da garkuwa da wata budurwa mai suna Ese Oruru daga Bayelsa zuwa Kano, Yunusa Yellow ya shaki iskar 'yanci bayan kammala zaman gidan kaso.
Ƴan bindiga sun addabi yankin ƙaramar hukumar Ningi ta jihar Bauchi. Ƴam bindigan sun yi garkuwa da mutum huɗu a hare-haren da suka kai ƙauyukan da ke a yankin.
'Yan bindiga sun sace wata manajar bankin Sterling Mai suna Nneka Unoka a jihar Bayelsa yayin da take kan hanyarta na zuwa wurin aiki a cikin birnin Yenagoa.
Yan bindiga sun yi garkuwa da basarake Shedrack Durojaiye Obibeni, da mai ɗakinsa a ƙaramar hukumar Yagba ta Gabas da ke jihar Kogi, da yammacin ranar Litinin.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari