Masu Garkuwa Da Mutane
Gwamnatin Uba Sani ta dauki matasa 7,000 aiki da nufin kara su a cikin rundunar Jihar ta ’yan sa-kai (KASVS), domin su hana ’yan bindiga sakat a jihar Kaduna.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun farmakin rukunin gidaje a yankin Kuchiko da ke Abuja inda suka awon gaba da wani a yankin.
Matasa a jihar Zamfara sun yi garkuwa da matan 'yan bindiga a yankin Birnin Magaji, sun sha alwashin cewa ba za su sake su ba har sai an sake musu 'yan uwa.
Wasu miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sjn sace mutum biyu a wani hari da suka kai a ƙaramar hukumar Zariya ta jihar Ƙaduna.
An shiga zullumi bayan ƴan bindiga sun yi awon gaba da sakataren tsare-tsaren j'iyyar All Progressives Congress (APC) na jihar Kaduna bayan sun farmake shi.
Yan bindigar da suka sace Misis Bola Ajiboye, matar Fasto Johnson Ajiboye na cocin RCCG da ke jihar Kwara, sun sako ta. Sun tsare mutumin da ya kai fansarta.
PHALGA sun hada-kai da ‘yan sanda wajen kama wasu da ake zargin ‘yan damfara ne. An cafke ‘Yan Yahoo-Yahoo din ne bayan an zarge su da birne wani yaro da rai.
Jami'an tsaro na Amotekun, sun yi nasarar cafke wasu masu garkuwa da mutane 3 a jihar Ondo. Jami'an sun yi nasarar kama mutanen ne a yayin da suke ƙoƙarin.
Ƴan bindiga sun kai farmaki kan wani babban fasto a jihar Kwara. Miyagun ƴan bindigan a yayin farmakin na su sun yi awon gaba da matar faston zuwa cikin daji.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari