Manyan Labarai A Yau
Na kusa da tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Petwr Obi, ya yi magana kan shirinsa na ficewa zuwa jam'iyyar adawa ta SDP.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin kwanton bauna ga sakataren gwamnatin jihar Plateau. 'Yan ta'addan sun kai farmakin ne a karamar hukumar Bokkos.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi artabu mai tsanani da 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. An samu asarar rayuka a bangarorin sojoji da na 'yan Boko Haram.
Gwamnatin jihar Yobe ta fito ta yi magana kan wasu rahotanni da aka yada A shadangane da batun 'yan ta'addan Boko Haram sun tunkaro birnin Damaturu.
Tsohon shugaban majalisr dattawan Najeriya, Sanata Adolphus Wabara ya nuna takaicinsa kan yadda Shugaba Bola Tinubu da Kashim Shettima suka fice Najeriya a tare.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Taraba. Sojojin sun hallaka miyagu tare da kwato makamai.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci kan jami'an tsaro a Abia. Sun hallaka 'yan kasar China da wani dan sanda.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna takaicinsa kan hare-haren ta'addanci da 'yan bindiga suka kai a jihar Plateau inda suka kashe mutane masu yawa.
Mutuwa ta ratsa jihar Oyo yayin da tsohon gwamnan jihar Dr. Omololu Olunloyo, ya yi bankwana da duniya. Marigayin ya rasu ne yana kusa da cika shekara 90.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari