Manyan Labarai A Yau
Wani babban kusa a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Abayomi Mumuni, ya bayyana cewa jam'iyyun adawa b asu shirya kayar da Shugaba Bola Tinubu ba a 2027.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya sake taso shugaban kasa Bola Tinubu a gaba. Ya bayyana cewa ya maida juga-jigan jam'iyyar APC saniyar ware.
Jam'iyyar PDP a jihar Ondo ta ki amincewa da bukatar din yin murabus da sakatarem yada labaranta ya gabatar. Ta bayyana cewa ko.kadan ba za ta amince da hakan ba.
Jami'an tsaro na 'yan sanda sun samu nasarar dakile hare-haren 'yan bindiga a jihar Katsina. Sun fatattaki 'yan bindigan ne bayan an yi kazamin artabu.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya yi magana kan talaucin da ya addabi kasar nan. Ya ce bai kamata 'yan Najeriya su zauna cikin talauci ba.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya ce shirin haɗakar ƴan adawa abin damuwa ne ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu kuma bai kamata ya yi sakaci da su ba.
Gwamna jihar Taraba, Agbu Kefas ya amince da ɗaukar wasu mata 2 aiki saboda sun fito a bainar jama'a sun bayyana cewa suna ɗauke da cutar kanjamau.
Dr. Ibrahim Jalo Jalingo ya ce Hadisin "ku kashe wanda ya bar Musulunci" yana da tushe a Alkur’ani, yana mai kiran Masussuka da jahili mai zurfin rashin sani.
A farkon shekarar 2025, an rasa manyan malaman addinin Musulunci. Rasuwarsu ta bar babban gibi saboda rawar da suke takawa wajen ayyukan da'awah.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari