Maiduguri
Mutanen Maiduguri, babban birnin Borno, sun shiga tararrabi bayan an kona wani soja saboda ya harbi fararen hula 4. Wadanda suka ga yadda lamarin ya faru sun.
Farfesa Khalifa Dikwa, daya daga cikin dattawan a kungiyar dattawan Borno ya nuna damuwarsa a kan hauhawar rashin tsaro a yankin. Ya ce baya da babban birnin.
A safiyar Asabar ne Boko Haram suka sace wani ma'aikacin Majalisar Dinkin Duniya a kan hanyar Maiduguri zuwa Damaturu. Sun sace shi tare da mutane biya a motar.
Bikin ya samu halartar manyan shugabannin jihar; tsohon gwamna Kashim Shettima, shugaban riƙon jam'iyyar APC, Ali Bukar Dalori, sauran sun haɗa da mambobi na ma
Mayakan kungiyan ta'addanci na Boko Haram sun farma fasinjoji a hanyar babban titin Damaturu zuwa Maiduguri, sun yi garkuwa da mutane 35 daga cikin matafiyan.
Ƴan Najeriya na cikin fushi sakamakon ayyukan ta'addancin Boko Haram dake cigaba da salwantar da rayukan manya da ƙananan sojoji da sauran al-umma,duk da alƙawu
A yayin da ya ke tayasu murnar samun mukaman, Malam Gusau ya ce mutanen da aka nada zasu bawa gwamnatin Borno gudunmawa a kokarinta na samar da jagoranci mai ma
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya karbi bakuncin mataimakiyar babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Amina Mohammed a Maiduri, babbar birnin jihar.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya shawarci matasan Najeriya da su daina shiga zanga-zangar #EndSARS tare da yin kashedin cewa ƙungiyar Boko Haram, wadda t
Maiduguri
Samu kari