Maiduguri
Hukumar Jami’ar ta Maiduguri ta tabbatar da aukuwar gobarar, inda ta bayyana cewa wutar ta tashi ne sakamakon girkin da wata daliba ke yi a dakin kwanansu.
Oladayo Amao, shugaban dakarun sojin sama, ya ce lugude da ayyukan sojoji kan 'yan ta'adda ya na bada sakamako mai kyau, Kamar yadda TheCable ta ruwaito hakan.
Shugaban rundunar sojin kasan Najeriya, Manjo Janar Faruk Yahaya, ya ziyarci sojojin da suka samu raunika yayin yakar 'yan ta'adda kuma suke kwance a asibiti.
Kungiyar ISWAP ta sako babban mataimaki na kariya a Hukumar Kula da' Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya (UNHCR), Abubakar Idris, wanda aka fi sani da A
Daruruwan masu baburan adaidaita-sahu da aka fi sani da Keke-Napep sun kauracewa tituna a Maiduguri sakamakon yajin aikin da suka fara kan abinda suka kira cin
Babagana Zulum, gwamnan jihar Borno, ya gano mutane 528 dake zama a sansanin 'yan gudun hijira na Maiduguri ba bisa ka'ida ba, jami'an gwamnatin jihar suka ce.
Kusan watanni biyu kenan da garin Maiduguri ke fama da matsanancin rashin wuta tun bayan da 'yan Boko Haram suka tsinke musu layikan rarabe wutar lantarki tare.
Dakarun sojin Najeriya sun yi martanin gaggawa a harin da mayakan ta'addanci suka kai a daren Talata har babban birnin Maiduguri, jihar Borno. HumAngle tace.
A ranar Lahadi ne sojojin Najeriya suka hana mayakan Boko Haram daga mamaye babbar hanyar Damaturu zuwa Maiduguri a jihar Borno. An gano cewa sojojin sun yi.
Maiduguri
Samu kari