Kananan hukumomin Najeriya
Majalisar Dokokin jihar Kaduna ta sanar da dakatar da shugabannin ƙananan hukumomin jihar uku bisa zarginsu da aikata almundahana a yayin gudanar da harkokin.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya sanar da rushe dukannin shugabannin riko na kananan hukumomin jihar Bauchi. Sanarwar ta fito ne ta hannun sakataren.
Gwamnan Umar Bago Mohammed na jihar Neja ya bayar da tabbacin cewa mata ne za su rike mataimakan shugabannin kananan hukumomi a karkashin gwamnatinsa, inda.
An gano wani yaro dan shekara 14 dan asalin hotoron jihar Kano, wanda ya bata watanni biyu nan baya a wata unguwa a kasar Togo ya na gararamba a gefen titi
Kananan hukumomin 774 sun tashi da Naira Tiriliyan 2 a 2022. Za a ji jihohin da suka tashi da kaso mara yawa sun hada da Bayelsa, Ekiti, Nasarawa da Gombe.
Rundunar 'Yan Sanda sun shiryawa wanda zai nemi ya kawo matsala a wajen zaben shugaban kasa. An aiko da runduna 18, 000 domin su yi aikin zabe a jihar Arewa.
Gwamnan Delta kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa PDP, Ifeanyi Okowa, ya gargadi Shugaba Buhari ya cire shi cikin gwamnoni da ya zarga da satar kudin LGAs
Asusun Majalisar Dinkin Duniya ta Yara, UNICEF, ta bayyana cewa yara 100 na mutuwa a kowanne awa a Najeriya saboda matsananciyar rashin abinci mai gina jiki.
Jihar Jigawa - Yan uwan wani mutum da ake zargin an kashe shi a karamar hukumar Ringim ta jihar Jigawa a ranar Larabar da ta gabata, sun yi zanga-zangar da.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari