Jihar Legas
Jiya Alhamis ne wata kotu a Igando da ke jihar Legas, ta raba wasu ma'aurata wadanda suka kwashe shekaru 41 suna tare, ma'auratan masu suna Mrs Mabel Alli da mijinta Fasto Richard. Alkalin kotun, Mista Adeniyi Koledoye, ya...
Sarkin Legas, Oba Rilwan Akiolu, ya bayyana tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a matsayin mutumin da yafi kowa kawo rikici a kasar nan. Akiolu wanda ya dauki tsawon lokaci suna musayar harshe da tsohon shugaban kasar, ya...
Wani bincike da aka gabatar ya nu na cewa akwai wani gari a Najeriya da tunda aka kirkire shi basu taba samun wutar lantarki ba. A wata hira da manema labarai suka yi da mazauna garin, sun nuna rashin jin dadin su matuka da irin..
Shugaban hukumar 'yan sanda na kasa, Mohammed Adamu ya bada umarnin dauko jami'an 'yan sanda sama da dubu shida daga jihar Lagos a dawo dasu jihar Zamfara, da sauran jihohi da ake fama da matsalar tsaro a kasar nan...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito El-Rufai ya bayyana haka ne a garin Ikoyi na jahar Legas, yayin da yake jawabi a yayin taron wasu yan kungiyar ‘Bridge Club’ mai taken ‘Tattaunawar yamma da mai girma gwamnan jahar Kaduna, Mallam Nasir
Majiyar Legit.ng ta ruwaito jiragen zasu fara sauke kayan da suka dauko ne daga ranar 23 ga watan Afrilu zuwa ranat 2 ga watan Mayu a tashohin jiragen ruwa na tsibirin Tin Can da kuma Apapa.
Legit.ng ta ruwaito Yusuf a Habeeb dukkaninsu mazauna layin Adepitan ne, cikin unguwar Alapere, a yankin Ketu na jahar Legas, amma da rikici ya kaure tsakaninsu sai Yusuf ya hau dokin zuciya ya burma ma Habeen wuka a ciki.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Alkalin kotun, A.O Salawu ce ta bada wannan umarni a ranar Juma’ar data gabata, inda ta nemi a daure mata Rasaki a gidan kurkukun Ikoyi, har zuwa lokacin da babban jami’I mai shigar da kara na jahar Leg
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan lamari ya faru ne a ranar Alhamis, 4 ga watan Afrilu a daidai shingen ababen hawa dake kan titin Badagry na jahar Legas, yayin da Sojojin suke tafiya a cikin wata mota kirar Toyota Camry suka isa
Jihar Legas
Samu kari