Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar sojojin Najeriya ta nemi yafiyar al'ummar Tudun Biri, gwamnatin Kaduna bisa harin bam na ranar Lahadi da ta gabata. Akalla mutum 85 suka mutu a harin.
Rundunar sojojin saman Najeriya (NAF) ta sanya jirginta na Falcon 900B a kasuwa kan dalar Amurka, inda take neman mutane su taya. Yan Najeriya sunyi tsokaci kan haka
A yau Talata ne mu ka samu rahoto cewa Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin biyan diyyar masu taron Mauludin da harin bom daga jirgin soja ya kashe a Jihar Kaduna.
Kungiyar dattawan arewa ta bukaci gwamnati da ta gudanar da cikakken bincike kan harin da sojoji suka kai wa masu maulidi bisa kuskure a kauyen Tudun Biri.
Wani mutumin Kaduna ya ce a danginsa kaɗai sun rasa wajen mutum 34 da aka sa bam. Shaidu sun bayyana abin da suka gani bayan wani jirgin sama ya jefa bam a maulidi
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayar da umarnin gudanar da bincike cikin gaggawa kan harin bam da sojojin Najeriya suka kai wa musulmi a yayin bikin Mauludi.
Shugaban kasar Guinea Bissau ya rufe Majalisa ganin Sojoji sun nemi ‘hambarar’ da gwamnatinsa. Mai girma Umaro Sissoco Embalo ya ce sojoji sun shirya kifar da shi.
Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na jihar Kaduna, Samuel Aruwan. ya ce hukumar sojin ƙasa ta Najeriya ta ce ita ta yi kuskuren kai harin bam kan yan Maulidi.
Yan sakai mutum biyu sun rasa rayukansa a yayin wata fafatawa da yan ta'addan kungiyar ta'addancin ISWAP, a jihar Yobe a wani hari da suka kai a wani kauye.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari