Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojoji a jihar Taraba sun samu nasarar fatattakar wasu miyagun ƴan ta'adda masu yin garkuwa da mutane. Sojojin sun kuma ceto mutanen da suka sace.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar miyagun yan bindiga a wani sumame da suka kai a maboyarsu da ke jihar Kebbi. Sun ceto mutum shida.
Babban kwamanda janar na rundunar soji, Yerima Kure ya riga mu gidan gaskiya bayan shekaru 84 a duniya. Shi ya jagoranci dakarun da suka murkushe Maitatsine a Kano.
Dakarun sojoji sun samu nasarar cafke wasu miyagun mutane masu ba yan bindiga bayanai da siyo musu kayayyaki domin gudanar da ayyukansu a jihar Kaduna.
Aikin ceto da dakarun sojoji karkashin jagorancin Manjo Janar Godwin Mutkut suka yi a jihar Sokoto ya yi sanadiyar ceto mutum 31 da aka yi garkuwa da su.
Hedikwatar tsaro ta ƙasa ta musanta rahoton da aka yaɗa cewa babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Christopher Gwabin Musa, ya yi bankwana da duniya.
Hedikwatar tsaro ta bayyana ainihin yadɗa dakarun sojojin Najeriya suka fatattaƙi yan ta'addan da suka farmaki ayarin motocin Mai Mala Buni ranar Asabar.
Rundunar sojin ta kai hare-haren ne bayan samun wasu rahotannnin sirri na cewa dan ta'addan mai suna Boderi da mambobinsa na zaune a Tsauni Doka.
Rundunar Sojin Najeriya ta samu Farfesa na farko a tarihinta. Laftanal-Kanal Abubakar-Surajo Imam ya kai muƙamin Farfesa a kwalejin horas da sojoji ta Najeriya.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari