Labarin Sojojin Najeriya
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya yabawa dakarun sojojin Najeriya bisa nasarar da suka samu ta hallaka wani gawurtaccen shugaban 'yan bindiga.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Whirl Punch, sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda guda shida yayin wani artabu da suka yi a jihar Kaduna.
Hukumar sojojin Najeriya ta tabbatar da aniyarta na tura dakaru kasar Gambia domin taimaka mata wurin wanzar da zaman lafiya da kare lafiyar al'umma.
Sojojin Najeriya sun kai tagwayen farmaki kan 'yan ta'adda a jihohin Abia da Ondo a kudancin Najeriya. Farmakin ya jawo lalata sansanin 'yan ta'addan IPOB da ESAN.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin wanzar da zaman lafiya sun samu nasarar hallaka wani gawurtaccen shugaban 'yan bindiga da mayakansa yayin wani artabu a Kaduna.
Rundunar sojin Najeriya ta ba da umurnin gaggawa kan binciken jami'anta da suka ci zarafin farar hula a Legas. Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ne ya ba da umurnin
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka miyagun 'yan bindig yayin wani artabu a jihar Kaduna. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga mutum biyar.
Rundunar sojin Najeriya ta yi martani ga 'yan ta'addan IPOB kan cewa ta kashe fararen hula 'yan kabilar Ibo a kudu maso gabas. Simon Ekpa ne ya yi zargin.
Ana fargabar cewa wasu ‘yan daba da suka kware wajen satar waya sun kashe wani jami’in soja mai suna Laftanar I.M Abubakar a hanyarsa ta komawa gida a Kaduna.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari