Labarin Sojojin Najeriya
Hedkwatar tsaron Najeriya (DHQ) ta bayyana cewa sojoji sun samu nasarar kashe ƴan ta'adda 188, sun kama wasu 330 tare da ceto mutanen da aka yi garkuwa da su.
Rundunar sojojin NAF sun yi nasarar halaka tulin ƴan bindiga yayin da suka kai samame mafakar manyan ƴan bindiga a kananan hukumomi 3 a Zamfara jiya.
Kwankwaso ya yi suka ga geamnatin tarayya ne ganin yadda lamuran tsaro suka birkice a kasar. Kungiyar matasan tace Tinubu na iya kokarinsa na shawo kan matsalar
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar kai farmaki a maboyar wani kasurgumin shugaban 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sun hallaka dan ta'adda daya.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da cewa jami'anta sun hallaka 'yan ta'adda mutum shida a jihar Borno. An kashe su ne bayan sun yi wa sojoji kwanton bauna.
Dan majalisar da ke wakiltar Tsafe/Gusau ya koka kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a jihar Zamfara. Ya fadi matakin dauka domin kawo karshenta.
An sake shiga jimami bayan 'yan ta'addan Boko Haram sun yi wa sojojin Najeriya kwanton bauna a jihar Borno. Sun hallaka sojoji shida a yayin harin.
Dakarun sojoji sun samu nasarar hallaka mugayen 'yan bindiga guda uku a jihar Kaduna bayan sun yi musu kwanton bauna. Sojojin sun kuma kwato makamai.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda guda biysr a jihar Taraba bayaɓ sun yi musayar wuta. Sun kuma yi nasarar kwato makamai masu yawa.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari