Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun rundunar sojoji na 1 Division sun yi nasarar halaka dan bindiga guda daya tare da kama wasu uku da ake zargi a ranar Litinin. Mai magana da yawun rundu
Mun kawo dalilin Alkali na kin yadda Gwamnati ta sallamawa kotun Amurka Abba Kyari. Ana zargin 'dan sandan da ake ji da shi da hannu a wata badakalar Hushpuppi.
Yan bindiga a ranar Laraba sun kashe sojoji guda uku a wani harin kwanton bauna da suka kai musu a karamar hukumar Bungudu, Daily Trust ta rahoto. Mazauna garin
Hedkwatar tsaro ta bayyana hakan ne a ranar Alhamis, 25 ga Augustan inda ta kara da cewa an kama 'yan ta'addan a maboyarsu dake Deidei Abbatoir da kauyen Dukpa.
Jami'an tsaro na jihar Benue, BSCVG, sun kama wasu mutane biyar da ake zargin mayakan kungiyar Ambazonia ne a Jihar Benue, The Punch ta rahoto. Mashawarci na mu
Yai ne Shugaban kungiyar Izala ta kasa, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi karin bayani a game da kisan shehin malami, Sheikh Goni Aisami da aka yi a jihar Yobe.
Shugaba Muhammadu Buhari ya umurci mahukunta a rundunar sojojin Najeriya su fatattaki bata gari daga cikinsu da ka iya aikata laifuka. Shugaban kasar ya bada um
Alamu sun tabbata cewa rikici ya ki karewa tsakanin PSC da NPF wajen daukar aikin ‘Yan Sanda. NPF ya yi fatali da Hukumar PSC ta bada sanarwar daukar aiki.
Rundunar yan sandan Najeriya a Yobe ta kama sojoji da ake zargi da hannu a kisar fitaccen malamin addinin musulunci, Sheikh Goni Aisami wanda aka kashe ranar Ju
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari