Labarin Sojojin Najeriya
Ana rigima tsakanin Dakarun Sojojin Kasa da Rundunar ‘Yan Sanda a Legas. Ana Gwabza da Dakarun Sojojin Kasa da Rundunar ne saboda kisan jami’in tsaro kwanaki.
Naja’atu Muhammad ta fallasa irin satar kudin da ake yi a Gwamnatin Najeriya. Kwamishinar ta sanar da hukumar EFCC cewa Musiliu Smith ya na satar dukiyar kasa.
Hedkwatar Tsaro, ta bakin babban hafsan tsaro, Janar Lucky Irabor a ranar Talata 8 ga watan Agusta ta tabbatarwa yan Najeriya cewa an kama yan ta'addan da suka
Hedkwatar Tsaro ta kasa ta ce ta kama yan ta'addan da suka kai hari a cocin St Francis Catholic Church a Owo, Jihar Ondo. Babban hafsan tsaro, Janar Lucky Irabo
Dakarun sojin saman Najeriya karkashin Operation Hadin Kai sun bayyana halaka fitaccen shugaban 'yan ta'addan Boko Haram, Modu tare da wasu 'yan ta'adda 27.
Jihar Legas - Wasu fusatattun sojoji sun lakada wa wani dan sanda duka inda suka kashe har lahira a wani hari da suka kai kan babbar hanyar Mile 2-Badagry a ji.
Babban ‘Dan Sandan Najeriya ya lashe gasa a Amurka, ya kawo tutar Judo gida. Disu Olatunji Rilwan mataimakin kwamishinan ‘yan sanda ne da zai yi ritaya a 2026.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya ce akwai bukatar gwamnatin Najeriya ta dauki matakin da zai sanya tunanin su gaba da ‘yan ta’adda da ‘yan fashi da.
Abuja - A daren ranar Talata wasu jami’an sojojin Najeriya da suka hada sojin ruwa, sojin kasa da sojin sama suka koka kan jinkirin da gwamnatin tarayya ta yi .
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari