Labarin Sojojin Najeriya
Jama’a sun shiga tashin hankali a kusa da barikin sojojin kasa na 1 Division a Odogbo a garin Ibadan yayin da aka samu tsautsayi wajen koyon harbi a makon nan
Ana zargin ‘Yan Boko Haram sun gamu da fadan da ya fi karfinsu a lokacin da suka fashi. Sabani ya shiga tsakanin Boko Haram, ‘Yan ta’adda Sun Koma Kashe Kansu.
Bayan ‘yan kwanaki a hannun ‘Yan bindiga, Sarki ya sha da kyar a daji. Eze Jewel Ndenkwo Sarki ne a karamar hukumar Nkwerre a jihar Imo, wanda aka sace a Owerri
Sojojin Najeriya sun ceto wasu mutum shida daga hannun masu garkuwa da mutane a yankin Kangin Kadi dake karamar hukumar Chikun, ciki har da karamar yarinya.
Dakarun sojin Najeriya karkashin rundunar Operation Hadin Kai, OPHK, sun kai harin kwantan bauna kan 'yan ta'addan Boko Haram a garin Bama dake jihar Borno.
Hukumar sojojin Najeriya ta bayyana cewa har yanzu akwai sauran yan matan makarantar Chibok da ke jihar Borno guda 98 tsare a hannun yan ta’addan Boko Haram.
Gwamnatin Jihar Kaduna ta ce dakarun sojojin Najeriya sun kashe yan bindigan da suka kai hari makarantar sojoji ta NDA da ke Kaduna. An rahoto cewa jami'an sojo
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ya bada kyautan gida da Naira miliyan 10 ga iyalan tsohon kwamandan yan sa kai na civilian JTF, Babagana Tela, wanda Boko H
Iyalan mai tattaunawa da yan ta'adda don ceto mutane, Tukur Mamu sun yi martani kan kayan sojoji da aka gano a gidansa suna mai cewa na dansa ne, jami'in sojan
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari