Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojin Najeriya karkasin rundunar Operation Hadin Kai sun dakile wani hari da ‘yan Boko Haram suka kai a Borno. Sojojin sun ragargaji ‘yan ta’addan.
Kungiyar PTAN tayi magana bayan an ga daliban makarantar Gwamnatin Yauri dauke da makamai a bidiyo. ‘Yan bindiga na yunkurin aurar da ‘Yan makarantar a yanzu.
Daya daga cikin sojojin da suka kai ɗauki da nufin kwantar da tarzomar da ka iya tashi tsakanin manoma da makiyaya a ƙaramar hukumar Guri, Jigawa ya rasa ransa.
Za a gurfanar da dakaru da sojojin Najeriya sittin da takwas a kotun sojoji kan zarginsu da aikata laifuka daban-daban. Da ya ke kaddamar kwamitin na mambobi 12
Gwamnatin Jihar Ebonyi ta ce bidiyon da aka yada da cewa gwamnan Jihar David Umahi, ya saka a zane wasu mazauna jihar ba haka lamarin ya ke ba. A ranar Talata,
Tsohon babban hafsan sojojin kasan Najeriya kuma jakadan Najeriya a Jamhuriyar Benin, T.Y. Buratai ya shiga jerin wadanda za su samu lambar yabo ta kasa na Comm
Tsagerun yan bindiga sun kashe jami’an sojoji guda biyar da wani dan farin hula daya. Lamarin ya afku ne a kusa da wani banki a karamar hukumar Orumba ta kudu.
Dakarun rundunar sojin Najeriya na Operation Hadin suna nan suna musayar wuta da mayakan kungiyar ta'addancin Boko Haram a Maiduguri, babban birnin jihar Borno.
Rundunar sojojin Najeriya ta ceto wasu mutane bakwai da aka yi garkuwa da su a yayin wani fatrol a kananan hukumomin Birnin Gwari da Chikun da ke jihar Kaduna.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari