Labarin Sojojin Najeriya
‘Yan bindiga sun aukawa kasuwar Gidan Goga a Zamfara, sun shiga budawa jama’a wuta. Wani 'dan kato da gora da yake rike da bindiga ya yi kukan kura, ya kashe su
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi watsi da barazanar tsaro da Amurka da wasu kasashe suka yi a Abuja yana mai cewa ana samun nasarar shawo kan rashin tsaro a kasar
Gwamna Jihar Borno, Babagana Zulum ya bayyana fargaba kan karancin kudi da fatara, idan ba a magance shi ba, na iya tilasta wasu mutanen da ke sansanin gudu
Dakarun sojin Najeriya sun halaka wasu mayakan ISWAP da Boko Haram sakamakon mummunan arangamar da suka yi a yankin Banki dake karamar hukumar Bama a Borno.
Dakarun hadin gwiwa na rundunar sojin sama da kasa sun halaka wasu yan bindiga guda takwas yayin da suke yunkurin kai mummunan hari kan al'umma a jihar Neja.
Dakarun sojin saman Najeriya sun yi lugude kan mayakan ta’addancin Boko Haram inda suka halaka da yawa daga cikinsu a Banki dake jihar Borno, arewa maso gabas.
Kafin shawarar ranar Lahadi da ofishin jakadancin Amurka suka fitar da shawari, hukumomin tsaro suna ta aiki tukuru wurin gujewa farmaki a Abuja da kewaye.
A kalla ‘yan ta’adda 30 ragargazar dakarun sojin saman Najeriya,NAF, ta jiragen yaki yayi ajali yayin wani samame da suka kai maboyar Sububu a jihar Zamfara.
Dakarun rundunar sojin sama sun yi yayyafin bama-bamai a kan yan ta'addan ISWAP yayin da suke jerin gwano tsakanin Shettima Abbor da Galmasku a jihar Borno.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari