Labaran Duniya
Wata kotu da ke zama a kasar Pakistan ta aike wani magidanci zuwa gidan yari sakamakon kara aure na biyu da yayi babu amincewar uwargidansa tare da cin tararsa.
An mayar da gidan marigayi Nelson Mandela katafaren otal a kasar Africa ta kudu domin girmamawa da karrama wanda yayi gwagwarmaya da banbancin launin fatar.
Wani mutum mai shekaru 94, dan kasar Kenya, ya koma ga iyalinshi a kauyen Majengo, Mwatate da ke alkaryar Taita-Taveta bayan daukar shekaru 42 da barin gida.
Wasu miyagun 'yan fashi da makami sun dira wata mashaya da ke kasar Kenya inda suka daure maigadi kafin fara fashi. Suna yi ne suka fara fada inda suka kashe 2.
Ruwan bama-bamai da rundunar sojin Najeriya ta yi kan wasu yan bindiga ya kashe kananan yara bakwai sannan ya jikkata wasu biyar bisa kuskure a kasar Nijar.
Fadar ta bayyana cewa sarauniya Elizabeth na fama da alamun sanyi amma ana sa ran za ta ci gaba da gudanar da ayyukanta kadan-kadan a Windsor a mako mai zuwa.
Wata mata 'yar kasar Zambia mai suna Rita Mwayanda ta yi kira ga mawakin Najerya Tekno, wanda ta yi ikirarin cewa wakarsa ta kunsa masa ciki,da ya biya ta kudi.
Wata kotun shari'ar Musulunci da ka zama a aarewa maso gabasahin Badakhshan da ka Afghanistan ta yanke wa wata mace da namiji hukuncin jifa kan aikata zina.
Wata minista mace a Malaysia ta janyo cece-kuce bayan ta shawarci maza da su dinga dukan matansu masu taurin kai amma a tausashe domin ladabtar da matansu.
Labaran Duniya
Samu kari