Labaran Duniya

Kotu ta sanya ranar da zata sako Zakzaky
Kotu ta sanya ranar da zata sako Zakzaky
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A ranar Alhamis dinnan ne wata babbar kotu a jihar Kaduna ta sanya 4 ga watan Oktobar nan ya zamo ranar da zata zauna akan bukatar belin shugaban kungiyar 'yan uwa musulmi wato Shi'a, Sheikh Ibrahim Zakzaky da matar shi Zinat...

Tambuwal abin tausayi ne yanzu - Wamakko
Tambuwal abin tausayi ne yanzu - Wamakko
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

Sanata Wamakko ya sanarwa da manema labarai cewa yana na a matsayin dan jam'iyyar APC, babu gudu, ba ja da baya. Sannan kuma "Mutanen Sakkwato na Alu ne da Buhari ne." Wannan ya sha bambam da tunanin da ake yi na cewa yana kan...

Ina nan tare da Mai gidana a APC - Direban Lai Mohammed
Ina nan tare da Mai gidana a APC - Direban Lai Mohammed
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

Aliyu Omeiza, direban ministan yada labarai da al'adu, Alhaji Lai Mohammed, ya musa rahoton da kafafen yada labarai ke bazawa na cewa ya gudu bar Mai gidansa akan titin Abuja ya bi guguwar jam'iyyar PDP. A wata tataunawar waya...