Kwankwasiyya
Shugaban tafiyar Gawuna/Garo 2023 a Kano Central, Faizu Alfindiki, ya ce ya fita daga tafiyar Kwankwasiyya ne saboda an gina ta kan 'bautarwa da bauta' ne.
Wani jigon jam'iyya mai kayan marmari a Kaduna, Alhaji Ahmes Tijjani, yace babu tantama Kwankwaso ne zai zama zakara a babban zaben 2023 dake tafe saboda w
Yan Najeriya musamman matasa na yunkurin tunkude jam'iyyun All Progressives Congress APC da People's Democratic Party PDP a zabukan da zasu gudana a 2023..
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Dr Rabiu Musa Kwankwaso ya zabi ranar 1 ga watan Nuwamban 2022, a matsayin ranar bayyana manufofinsa na shugabanci
Jagoran PDP Ya Bayyana Silar Sauya-Shekar Kwankwaso Zuwa Jam’iyyar NNPP. Muhammad Jamu yana zargin Gwamnan Sokoto ya taka rawar gani wajen rasa tsohon Gwamnan
Idan kuka biyo mu, za ku ji abubuwan da Suka Sa ‘Dan Takaran NNPP ya bambanta da sauran ‘Yan siyasa daga mukaman da ya rike a siyasa da tashinsa gidan sarauta.
Jigon APC, Aminu Dabo ya nesanta kan shi da takarar Peter Obi, yace an sa sunansa a kwamitin bai sani ba. Dabo ya ba Obi shawara ya hakura da takara a 2023.
Commodore Omatseye Nesiama (retd.) ya rabawa jama’a kayan tallafi. ‘Dan takaran Sanatan na Delta ya yi rabon kayayyakin ne a kananan hukumomin Isoko a makon nan
Hakeem Baba Ahmad ya yi martani bayan 'Dan takaran NNPP, Rabiu Kwankwaso wanda ya aikawa kwamitin hadakar Arewa doguwar wasika, yana mai zarginta da son kai
Kwankwasiyya
Samu kari