Zaben jihohi
Kafin zuwan zaben gwamnoni na 6 ga watan Nuwamba a jihar Anambra, sifeta janar na 'yan sandan Najeriya, Usman Baba, ya aike a kalla manyan jami'an 'yan sanda.
Kuma dai, fasto Dakta Misis Flora Ilonzo, ta gargadi ‘yan siyasa a kan yin magudin zabe gabannin zaben gwamna na ranar 6 ga watan Nuwamba, a jihar Anambra.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Filato, ta bayyana jam'iyyar APC a matsayin wadda ta lashe baki ɗaya kujerun ciyamomi da kansiloli a zaɓen jihar Filato.
Rahoton 'States of States' na 2021 da kamfanin BudgIT ta wallafa ya nuna jerin jihohin Najeriya goma da aka fi fama da bakin talauci da rashin daidaito a Najeri
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa a shirye take ta yi duk abinda ya dace, domin tabbatar da an gudanar da zaben gwamna a jihar Anambra, ranar 6 ga Nuwamba.
Kungiyar gwamnonin arewa sun taya takwaransu na jihar Kogi, Yahaya Bello murna a kan nasarar da ya yi a kotun koli wacce ta tabbatar da shi a matsayin Gwamna.
Labari mai zafi ya zo mana cewa kotun koli ta yi fatali da karar PDP, sun ce ‘dan takarar APC, Mista Yahaya Bello ne ya ci zabe, kuma shi ne Gwamnan Jihar Kogi.
Smart Adeyemi ya ce dole a kawo dokoki masu tsauri irinsu yanke hannu idan ana so a daina sata. Ya ce dokokin shari’a da Injila ne kawai za su yi maganin sata.
Yayin zartar da hukunci daban-daban Alkalan kotun biyar karkashin Mai Shari’a Adamu Jauro, sun yi watsi da kararrakin hudu saboda rashin dalilai masu tushe.
Zaben jihohi
Samu kari