Zaben jihohi
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci wadanda ya nada mukaman siyasa da ke da burin yin takara a babban zaben 2023 da su ajiye mukaman nasu.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya umarci masu neman yin takara a zaben 2023 da ke gwamnatinsa, da su ajiye mukamansu. Ya basu zuwa ranar Litinin.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya ayyana ranar Litinin 11 ga Afrilu, 2022 a matsayin ranar hutun aiki domin baiwa ma’aikata da iyalansu damar zabe.
Mai shari’a Inyang Ekwo ya yi watsi da karar ne a wani hukuncin da ya yanke a ranar Juma’a, yana mai cewa manyan lauyoyin ba su kawo isassun shaidun da za su ba
Kasancewar Misis Obiano ce ta tashi daga kujerar ta zuwa inda Misis Ojukwu take zaune, mutane da dama ciki har da ‘yan jarida sun dauka Mrs Obiano ce ta fara ka
PDP ta ce matasa da ke tsakanin shekaru 25 da 30 wadanda ke shirin neman takarar mukamai daban-daban za su biya kaso 50 cikin dari na kudin fam din takara.
Zababben gwamnan Anambra, Charles Chukwuma Soludo, ya karbi ragamar mulkin jihar a matsayin sabon shugabanta. Charles Soludo dan jam'iyyar APGA a Anambra..
Matar Obiano ta gaurawa Bianca mari, inda ta zarge ta da cewa ba ta son mijinta ya zama Gwamna yayin da ta kira ta yar iska. Wannan lamari ya kawo rikici...
Gabannin babban zaben 2023, akwai wasu jihohi biyar da ke da rumfunan zabe masu yawa a Najeriya. Wadannan jihohi sune: Lagas, Rivers, Filato, Kano da Kaduna.
Zaben jihohi
Samu kari