Zaben jihohi
Jam'iyyar APC mai mulki ta kwatanta nasarar da ta samu a zaben gwamnan jihar Ekiti da aka yi a ranar Asabar da ta gabata da alamar nasarar da take fata a zabe.
Biodun Oyebanji, tsohon sakataren gwamnatin jihar Ekiti, ya tabbata wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Ekiti.Kayode Oyebode, baturen zaben ya sanar da sakamako.
A yau Asabar, sama da mutum 749,000 ne a jihar Ekiti za su yanke hukuncin wanda zai gaji Gwamna Kayode Fayemi a zaben da babu shakka za a matukar fafatawa.
Kamar yadda sakamakon da aka sanar ya bayyana daga cibiyar tattara sakamakon zaben, Abiodun Oyebanji na jam'iyyar APC ya samu kuri'u 12,086 a zaben da aka yi.
Uwar jam'iyyar All Progressives Congress APC a ranar Juma'a ta mikawa hukumar gudanar da zabe sunayen yan takararta na kujerun majalisar dattajian tarayya.
Zaben gwamnan jihar Ekiti na daya daga cikin manyan kanun labaran da ke jawo hirarraki a kan siyasa, a kashin farko bisa hudu na shekarar 2022 din da ake ciki.
A ranar Asabar, 18 ga watan Yuni, 2022 hukumar zabe ta kasa watau INEC za ta gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti. Wa'adin gwamnan jihar, John Kayode Fayemi.
Alhaji Abba Kabir-Yusuf, wanda aka sani da Abba Gida-gida ya samu tikitin takarar kujerar gwamnan jihar Kano a karkashin jam'iyyar mai alamar kayan marmari.
Ana kammala zabukan fidda gwani na jam'iyyar APC a jihohin fadin kasar nan. A yanzu jihohi kadan ne ba su kammala zabukan ba, sakamakon wasu jihohi ke fitowa.
Zaben jihohi
Samu kari