Labaran garkuwa da mutane
Wani rahoton da muke samu ya bayyana cewa, wasu 'yan bindiga sun yi awon gaba da wasu mutane a jihar, sun sace wani Limamian Katolika a karamar hukumar Kachia.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun sako 'ya'yan tsohon akanta-janar na jihar Zamfara, Abubakar Furfuri da suka sace tun watan Maris din da ta gabata na shekara nan.
‘Yan bindiga sun sake garkuwa da mutane, hakan na zuwa ne kwanaki bayan dauke wasu gona. Har yanzu ana fama da matsalar kashe-kashe da satar mutane a Zamfara.
Sababbin salon da sojoji da sauran dakaru suka dauka yana taimakawa. Janar Babagana Monguno wanda shi ne Mai bada shawara a kan sha’anin tsaro ya fadi haka
Sojojin Najeriya su yi nasarar hallaka kasurgumin dan bindigan da ya addabi yankun jihar Zamafa. An kuma kwato wasu makamai da kayayyaki masu daraja sosai.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaba da hakimin kauye, suna barazanar kakaba haraji kan manoma idan ba a ba su kudin fansan da suke bukata a kan lokaci.
An kama wasu miyagun mutane dauke da makamai a Abuja a wurin hakar ma'adinai. An kama su dauke da muggan makamai da sauran kayayyakin aikata laifuka daban-daban
Hedkwatar tsaro ta Najeriya ta bayyana adadin 'yan ta'addan Boko Haram da sojoji suka kama a cikin kasa da mako biyu na aikin da jami'an tsaro suka gudanar.
‘Yan bindiga sun aukawa kasuwar Gidan Goga a Zamfara, sun shiga budawa jama’a wuta. Wani 'dan kato da gora da yake rike da bindiga ya yi kukan kura, ya kashe su
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari