Labaran garkuwa da mutane
Rundunar Amotekun ta sha alwashin dawo da wata matar ma'aikacin kamfanin mai na kasa watau NNPC bayan an je har gida an yi awon gaba da ita a Osogbo, jiha Osun.
Rahotanni daga yankin karamar hukumar Oye a jihar Ekiti sun nuna cewa wasu yan bindiga da ba'a gano ko su waye sun yi garkuwa da Rabaran na Cocin Katolika.
Wasu matasa sun yi aikin dana-sani yayin da suka sace wata yarinya a jihar Kano tare da tafiya da ita jihar Katsina, Sun nemi a basu kudin fansa miliyan 2.
Frank Quangrong ya zayyanawa kotu yadda ya yi ‘kuskuren’ kashe wanda yake kauna. Wannan mutumi ya ce bayan rasuwar masoyiyarsa ne ya fahimci shi ya kashe ta.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana matsayarta game da yadda take shirin yin zaben 2023. Ta ce bata taba tunanin dage zabe ba, don haka za a yi zabe.
Rundunar yan sandan jihar Katsina a ranar Laraba, 11 ga watan Janairu ta tabbatar da kama wasu matasa uku kan zargin sace yarinya yar shekara shida a Kano.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kutsa yankin Bwari da ke babban birnin tarayya inda suka sheke wani magidanci da suka yi artabu da shi. Sun yi garkuwa da yaransa.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun gamu da matsala yayin da 'yan banga suka kwamushe su a wani yankin jihar Bauchi. An bayyana yadda lamarin ya faru da kuma mataki.
Yan sanda a jihar Plateau sun kama wani fasto mai suna Albarka Sukuya kan garkuwa da kansa har sau biyu yana kuma karbar kudin fansa daga mabiyansa a cocin ECWA
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari