Labaran garkuwa da mutane
Bata gari da ba a san ko su wanene ba sun sace fasinjoji masu yawa a jihar Kogi bayan tare motarsu da ya fito daga kudu yana hanyar zuwa birnin tarayya Abuja.
Jami’an ‘yan sanda sun cafke wani shahararren mai garkuwa da mutane mai suna Matthew Nwankwo bayan kwashe shekaru 7 Ana bibiyar a jihar Anambra da tawagarsa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kutsa har cikin gida sun tasa wani ɗan siyasa mai goyon bayan jam'iyyar PDP a jihar Bauchi, sun nemi a tara musu miliyan N100m.
Wani mummunan labari da muke samu ya bayyana yadda 'yan bindiga asuka hallaka shugabar matan jam'iyyar su Peter Obi a jihar Kaduna. An bayyana yadda ya faru.
Sadiq Ango Abdullahi ya fada hannun 'yan bindiga a watan Maris yayin da aka shirya zaben tsaida gwani na neman takarar majalisa a Mayu, sai ga shi ya samu tuta.
A wani labari mara dadi, wasu 'yan bindiga sun hallaka mazauna kauye, inda suka jikkata da dama. Rahoton da muka samo ya ce, tsagerun sun sace kayan abinci.
Wasu gagararrun ‘yan bindiga sun halaka ‘yan sanda uku yayin da suka kai farmak kan ayarin motocin wani hamshakin a Fatakwal dake jihar Ribas. Sun sace shi.
Dubun wani Miji da Mata ya cika a jihar Ogun bayan sace maigidan matar tare da hallakashi duk da biyansu kudin fansa, yanzu kuma sun koma zasu sace iyalinsa.
Za a ji wasu Masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara sun bukaci sababbin kudin da aka buga a matsayin kudin fansar wasu mutane hudu da suka dauke a garin Gusau.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari