Labaran garkuwa da mutane
Wani sufeton dan sanda ya riga mu gidan gaskiya yayin da yake musayar wuta da wasu 'yan bindiga a jihar Nasarawa. An bayyana yadda lamarin ya faru a Akwanga.
Wani mai gidan saukar baki ya shiga hannun ‘yan bindiga yayin da je yin aiki a gonarsa. Wanna n lamari ya sa mutanen kauye sun fusata, suna neman taimakon.
'Yan bindiga sun tare a wani dajin jihar Bauchi, inda suke sace mutane suna yin karbar kudin fansa. An kuma kama wasu da ake zargi da yin garkuwa da mutum hudu.
A shekarar da ta gabata, an ga faruwar abubuwa da yawa da suka sauya tunani da kuma tafiyar da Najeriya. Mun tattaro muku kadan daga abubuwan da suka faru.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan bindiga suka yi bata-kashi da sojojin Najeriya, an hallaka 'yan ta'addan hudu nan take. Rahoto ya bayyana yadda ya faru.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun harbi mutum daya kana sun sace mutane da dama yayin da suka kai hari gidajen jama'a a garin Jere, Kagarko da ke jihar Kaduna.
Wani tsohon gwamnan da aka kai farmaki kan ayarin motocinsa ya fito ya bayyana abin da ya faru da kuma yadda ya shiga matsanancin tashin hankali mai girma.
A wani labarin da muka samo a yau, an ce wani kasurgumin shugaban 'yan bindiga ya mutu bayan arangama da 'yan sanda a jihar Katsina. An bayyana yadda ya faru.
Wani kasurgumin shugaban 'yan bindigan da aka dade ana nema ya shiga firgici yayin da ya fara koa yadda sojojin saman Najeriya suka halaka yaransa 16 a Zamfara.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari