Labaran garkuwa da mutane
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, an samu nasarar yin kaca-kaca da gidan wani dan ta'addan da ke samarwa su Bello Turji makamai a Arewa masu Yammacin kasa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da wani matashin Malami, ɗan uwansa da ɗansa a Ilorin, babban birnin jihar Kwara.
'Yan sanda sun yi nasarar kamo wasu mutane da ake kyautata zaton suna buga kudaden bogi. An kuma yi nasarar fatattakar 'yan bindiga tare da ceto mutum bakwai.
Jami'an 'Yan sanda sun bayyana wa kotun da ke sauraron Shari’ar Kisan Ummita da ;dan kasar dan kasar China cewa wanda ake zargin ya kashe ta ne saboda kare.
A kokarin kakkabe ayyukan 'yan ta'adda a yankuna daban-daban na jihar Zamfara, an kama wasu 'yan bindiga 16 da suka addabi yankuna daban-daban na ita jihar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, yana daga burinsa barin Najeriya cikin aminci yayin da ya sauka daga karagar mulki a zaben 2023 mai zuwa badi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga jimami da tashin hankali bayan samun labarin mutuwar wani basarake a jihar Imo. Buhari ya mika ta'aziyya ga iyalai.
Yayin da ake ta kai ruwa rana kan yadda za a gano maboyar 'yan ta'adda, mazauna Zamfara sun bayyana cewa, dama an san inda yan ta'addan suke, kuma za a kama su.
‘Yan bindiga sun sace Obadiah Ibrahim a Oktoba kuma sun tatsi kudin fansa N3 miliya da babur daga ‘yan uwansa, sai suka halaka shi. Yanzu N10m suke so ta gawa.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari