Jihar Kebbi
Daliban makarantar FGC Birnin-Yauri a jihar Kebbi wacce ta tsira daga harin a ranar Alhamis ta ce bata tsamanin maharan da suka kai musu hari yan Nigeria ne.
Tsohon sanata da ya wakilci yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar wakilai, Sanata Shehu Sani ya yi Allah-wadai da gazawar shugabanni wajen kare dalibai a kasar.
Rahoton da Legit ya samo ya bayyana cewa, an yi amfani da motar mahaifin wani dalibi wajen sace daliban kwalejin gwamnatin tarayya dake Yauri a jihar Kebbi.
Biyo bayan sace daalibai a kwalejin gwamnatin tarayya dake Yauri a jihar Kebbi, wani dan majalisa ya tabbatar da faruwar lamarin kasancewar mazabarsa ce yankin.
Masu garkuwa da suka kai hari kwallejin gwamnatin tarayya da ke Birnin Yauri, jihar Kebbi, sun harbi dalibai biyu a cewar wani shaidan gani da ido, rahoton Dail
Rahotanni daga jihar Kebbi sun kawo cewa wasu da ake zaton 'yan bindiga ne sun sace dalibai da dama daga Kwalejin Tarayya da ke garin Yauri a daren Alhamis.
Ɗan majalisar wakilan tarayya daga jihar Kebbi, Kabir Ibrahim Tukura, ya bayyana cewa an kashe aƙalla mutum 500, tare da sace wasu mutum 201 a mazaɓar sa kawai.
Rundunar ‘yan sanda reshen jihar Kebbi ta ce wasu‘ yan bindiga sun kashe mutane 66 a wasu garuruwa takwas na karamar hukumar Danko-Wasagu da ke jihar ta Kebbi.
Hukumar Kula da Rafukan Cikin Gida ta Kasa (NIWA) ta tabbatar da gano gawarwakin fasinja 76 bayan hatsarin kwalekwalen da ya auku a karamar hukumar Ngaski.
Jihar Kebbi
Samu kari